Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Yayin da Naira take kara rugujewa idan aka kwatanta ta da dalar Amurka, biyan basussukan da ake bin jihohi 36 na Najeriya ya kara tsada a wannan lokacin...
Wasu 'yan ta'adda sun kutsa Anguwar Malamai dake kauyen Kakeyi a karamar hukumar Zaria ta jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mata dake kwance tana jinya.
Abuja - Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, a ranar Alhamis ya roki kamfanin Google da ta hana mambobin kungiyar ‘yan asalin Biafra (IPOB
Rahoton dake fitowa daga karamar hukumar Birnin Gwari ta Jihar Kaduna, ya bayyana cewa yan ta’addan kungiyar Ansaru suna auren matan yankin. Rahoton BBC Labarin
Jihar Sokoto - Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Abubakar, ya tabbatar wa masu bautar kasa na shekara 2022 a jihar Sokoto cewa dokar Shari’a musul.
A bidiyon, an bayyana cewa ma'auratan sun yi auren gargajiya a ranar 26 na Mayu, daga bisani bayan kwanaki biyu suka yi na coci, kwana 12 bayan nan ya rasu.
Gwamna Nyesom Wike ya gayyaci jagoran jam'iyyar APC a Jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko, ya zo ya kaddamar da ayyuka a Jihar Rivers a ranar 9 ga wa
Gwamnan Plateau kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben Tinubu/Shettima, Simon Lalong, ya bukaci yan Najeriya su dena kawo addini cikin siyasa su rungumi hadin
Dazu aka ji Gwamnatin Kano za ta cika alkawarin da tayi wajen ganin an yi adalci a shari’ar Hanifa. Abdullahi Ganduje zai sa hannu ba tare da bata lokaci ba.
Labarai
Samu kari