Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Wata dalibar jami'ar Leeds mai suna Salma al-Shebab mai shekaru 34 wacce ta dawo daga Ingila bayan hutun da taje, ta shiga hannun hukuma,an yanke mata hukunci.
Wani kwararren likita mai suna Dr. Chinonso Egemba, ya gargadi yan Najeriya a kan cin abincin da aka dafa da maganin paracetamol, yana mai cewa irin wannan
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Jihar Kano ta yi watsi da karar da aka shigar kan hukuncin babban kotu, ya bada umurnin sake shari'ar mawaki Aminu Shariff Ya
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, zai dira birnin Maiduguri a gobe Alhamis kuma ana sa ran a wannan karon zai sake kaddamar da wasu ayyukan gwamna Babagana Zulum
Mambobin Kungiyar ma'aikatan wutar lantarki sun fada yajin a hedkwatar su ta Kamfanin Rarrabe Wutar Lantarki na Kaduna, bisa ga umarnin shugabannin kungiyar.
Wani sanannen ɗan daban siyasa da ake kyautata zaton ɗan jam'iyyar APC ne ya shiga babban shago a ƙaramar hukumar Idanre, jihar Ondo ya harbi akalla mutum hudu
Hukumar tsaron Najeriya ta NSCDC, reshen jihar Neja, ta cafke wani dalibi mai shekara 18, bisa zargin yunkurin yin garkuwa da shugaban Kwalejin ilimin dabbobi.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta ce ta ceto mutum hudu daga cikin mutane shida da aka sace a babbar hanyar Obbo-Ile da Osi a jihar Kwara da ke Najeriya.
Baizirre Jean Marie ya kasance tsoho mai shekaru 90 wanda bai taba soyayya ko tarayya da mace ba. Ya dogara ga samun taimako daga wajen yan uwa don baya aiki.
Labarai
Samu kari