Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Alkalumman baya-bayan nan da hukumar kula da harkokin bankunan Najeriya (NIBSS) ta fitar ya nuna cewa adadin asusun ajiyar a Najeriya ya kai miliyan 191.4.
Jarumar Kannywood ta bayyana alakar da ke tsakaninta da Hamisu Breaker, inda tace sam ba alaka ce ta soyayya ba, kawai dai aboki ne na aiki a masana'antarsu.
Dan majalisa da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta yan kasar damar mallakar makami.
Labarin da mu ke ji shi ne, ba a gama makokin tare jirgin kasa ba, ‘Yan bindiga sun sake hawa titin Kaduna-Abuja. Shehu Sani ya fara bada wannan mugun labari.
Sojojin haɗin guiwa sun yi ragaraga da mayakan kungiyar ta'addanci Boko Haram da yar uwarta ISWAP da yawa a wasu manyan artabu biyu da suka yi a tankin tafkin
Mazauna a jihar Kaduna sun shiga tashin hankali yayin da suka gano wasu 'yan bindiga sun dasa bam a kusa da wani rafi da ke gefen gari. An kunce bam din yanzu.
Najeriya ta sha dungure da faduwa a neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya da za a buga a birnin Qatar a cikin shekarar nan. Ghana ce ta samu damar shiga.
A ranar Alhamis, kwamishinan ma’adanan ruwa na Jihar Kano, Sadiq Wali ya yi murabus daga kujerarsa, Daily Nigerian ta ruwaito. A wata takarda wacce ya sanya wa
Bayan harin jirgin ƙasa a Kaduna, Jirgin yaƙin rundunar sojin Najeriya ya ragarhaji yan ta'adda 34 a kauyen dake iyaka tsakanin Kaduna da kuma jihar Neja .
Labarai
Samu kari