Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Shugaban Hafsan sojin saman Najeriya, Air Marshal Oladayo Amao, ya ce yaukaka dangantaka tsakanin hukumomin tsaro ya haifar da gagarumar nasara a yaƙin da ake.
A gajeriyar wallafar da tayi a shafinta na soshiyal midiya, tauraruwar mawakiyar tace duk namijin dake lashe lebensa kafin yayi magana ta yuwu karya yake yi.
Andrea Ekeng Inyang, hadimin gwamnan Cross River, Ben Ayade, na musamman kan dabarun sadarwa, yace babu namijin kirki da zai yi soyayya da mace fiye da shekara.
An yi hasashe game da yadda za a karasa daminar wannan shekarar. Za a iya gamuwa da ambaliya a Kano, Katsina, Sokoto da Jihohi irinsu Adamawa da Gombe a 2022.
Danbazau ya fadi haka ne a lokacin da yake gabatar da wata takarda mai taken, “2023 Politics: National Security and Nigeria’s Stability” mai tsokaci game da
Jami'an tsaron gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu sun yi ram da ani direba da ke tuki ba bisa ka'ida ba a kan titi. Direban ya bar motarsa sannan ya gudu.
Allah ya yi wa tsohon babban sakataren yada labarai na tsohon shugaban kasa Ibrahim Babangida, CPS Duro Onabule rasuwa, kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Kyakkywawar diyar gwamnan jihar Kebbi, Sanata Atiku Bagudu, za ta shiga daga ciki. Za a daura auren Maryam da kyakkyawan angonta Ibrahim a cikin wannan makon.
Wasu majiyoyin da ke da masaniya kan lamarin sun shaida cewa tawagar gwamnatin tarayya ta gana da wakilan kungiyar ASUU a hedikwatar hukumar da jami'a NUC.
Labarai
Samu kari