Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagaba Umara Zulum, ya zama gwarzon gwamnan shekarar 2022 na lambar yabon iya shugabancin. Zulum ya kayar da takwarorinsssa.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Ibadan, Jihar Oyo, ta soke hukuncin biyan diyya da aka ce hukumar DSS ta bawa mai rajin kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo da
Daga karshe wata budurwa yar Najeriya da ke auren Baturen Amurka ta hadu da mijin nata shekaru uku bayan daura masu aure ba tare da sun sanya junansu a ido ba.
Wani gini da ake kan aikinsa ya rushe a daya daga cikin kasuwannin wayoyin salula wato GSM a Kano. Rahotanni na cewa ginin yana Beirut road ne, wani layi da mut
Alamu sun bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin bude jami'o'in Najeriya duk da yajin aikin kungiyar Malaman jami'a watau ASUU. A cewar majiyoyi a ma'aika
A ci gaba da neman mafita ga yajin aikin ASUU, ministan Ilimi na Najeriya, Adamu Adamu, ya kira dukkan shugabannin jami'o'in tarayya na kasar domin tattaunawa.
Wata matashiya yar Najeriya da ke sana'ar siyar da kifi ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba za ta siya gida a cikin birnin Lagas, jama'a sun karfafa mata guiwa.
Neja - Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida dake garin Lapai, jihar Neja ta sanar da daukacin dalibai da Malamai su gaggauta komawa aji ba tare da bata lokacin.
Wani magidanci Malamin Firamare, Afeez, ya maka matarsa a gaban Kotun Kostumare dake zama a Ibadan yana mai neman a datse auren su sabida rashin biyan bukata.
Labarai
Samu kari