A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Farfesa Babagana Zulum, Gwamnan Jihar Borno yayin da yake amsar tubabbun ‘yan ta’adda ya ce gwamnati ba za ta makance wa hadarorin da ke tattare da shirin sabun
Za a ji cewa abin da ake jira kafin a saki su Joshua Dariye da Jolly Nyame shi ne Ministan shari’a na kasa Abubakar Malami ya aiko da takarda ga gidajen yari.
Iyalan Yahaya Hassan Musa, dan kasuwa mai shekaru 39, sun shiga zaman makoki bayan an gano gawarsa a wani daji awanni bayan wadanda suka sace shi sun karbi Nair
An taa kura a ranar Litinin a yankin Idi-Ori da ke Abeoukuta a karamar hukumar Abeokuta ta arewa a jihar Ogun yayin da wani mutum ya gane wanda ya sace shi.
Dakarun sojin Najeruya daje girke a jihar Benuwai, sun sami nasarar tura yan ta'adda uku zuwa lahira bayan musayar wuta yayin da suka fita sintiri a yankin.
Dakarun sojin Najeriya sun bindige wani dan bindiga wanda aka gano cewa kwamandan 'yan awaren IPOB ne a Imo. Dakarun sun ce sun yi arangama da 'yan awaren ne.
Hadimin Muhammadu Buhari ya tabo batun mutanen da aka dauke a jirgin kasan Kaduna-Abuja, Garba Shehu ya ce ana fatan ba za a sake sa bam a titin jirgin kasa ba.
Mayaƙan kungiyar ta'addanci ta ISWAP suna can sun kai hari sansanin sojoji a Borno. Daily Trust ta tattaro cewa ƴan ta'addan sun kai hari sansanin sojoji ne da
A cikin ranakun karshen mako, tsohon gwamnan jihar Anambra kuma dan takarar shugaban cin kasa, Peter Obi, ya aurar da diyarsa mai suna Gabriella ga masoyinta.
Labarai
Samu kari