Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Jama'a sun cika da mamaju bayan bayyanar bidiyon wani matashi da ya shiga jirgin sama a karon farko. An dai gano matashin cikin yanayin tsoro da jirgin ya lula.
Tawagar likitoci sun yi nasarar yiwa shahararren mawakin Najeriya, Eedris Abdulkareem, aikin dashen koda, kamar yadda na hannun damansa ya sanar a Facebook.
Rundunar Operation Haɗin Kai ta sashi na biyu ta ce ba zata bar abun hakanan ba, zata haɗa kai da yan sanda a bincike kan musabbanin kisan Shekh Goni Gashua.
Jihar Yobe, Najeriya - Kwana guda bayan Jana'izarsa, hotunan motar Sheikh Goni Aisami, da ake zargin wasu Sojoji da kashewa a hanyar Gashua zuwa Kano sun bayana
Jami'an rundunar yan sandan reshen jihar Katsina sun kai farmaki sansanin yan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Ɗanja, sun kashe ɗan ta'adɗa ɗaya sun kwato kaya.
Hukumar da ke yaki da safarar mutane a Najeriya (NAPTIP) ta bayyana yadda wani uba ya rufe shagon gyaran gashi na diyarsa saboda ta ki yarda ayi fataucinta.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ce ta bayyana hakan, inda tace tankin ya danne mutanen biyu ne Ladi Lak da ke Bariga jihar Legas a daren Lahadi.
Wasu tsageru da ba'a san ko su waye ba a sun bindige hadimin shugaban ƙaramar hukumar Oshodi-Isolo har lahira a jihar Legas a wurin shagalin karin shekara.
Wata 'yar Najeriya mai suna Okeke Stephanie, ta ba da mamaki yayin da ta bayyana irin sana'ar da take yi don samun na kashewa domin rufa kai asiri a Najeriya.
Labarai
Samu kari