Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Wata matashiyar budurwa ta wallafa bidiyon budin da Allah ya yi masu ita da saurayinta, ta ce suna tare tun baida ko waya har gashi a yanzu ya mallaki mota.
Sojan da aka kama kan zargin halaka malamin addinin Islama a Yobe, Goni Aisami, an sauya masa wurin aiki ne sakamakon sace N480,000 da yayi wa kwamandansa.
A cewar rahoton da jaridar Vanguard ta fitar, an ce gwamnatin Najeriya ta yi hasashen kashe akalla Naira tiriliyan 4 a shekarar ta 2022 na tallafin mai kadai.
Jami'an 'yan sanda a kasar Indiya sun cafke wasu mutane shida da suka dauka tsawon watannin takwas a matsayin 'yan sandan bogi har da bude caji ofis a kasar.
Manoma a kananan hukumomin Shiroro, Munya da Rafi a jihar Neja sun shiga damuwa yayin da suke fara shirin girbin amfanin gonakansu a halin yanzu da ake girbi.
Rahotannin karya sun nuna Farfesa Ibrahim Ahmed Maqari ya zama daya daga cikin masu limancin sallah a masallacin harami, amma malamin ya musanya wannan labari.
Yan sanda sun yi ram da wani mutum wanda da bakinsa ya amsa cewa yana neman yadda zai kashe Yakubu Dogara. Kwamishinan Yan Sanda na Bauchi ya bayyana wannan.
Basaraken Ondo, Oba Oloyede Adeyeoba Akinghare ll Arujale Ojima na Okeluse ya bayyana cewa ko shakka babu zai yi matan aure fiye da daya saboda hakan dole ne.
Wani jigon APC a jihar Osun mai suna Kazeem Kekere a Apomu dake karamar hukumar Isokan ya bakunci lahira a wani sabon harin 'yan bindiga a jihar ta Osun...
Labarai
Samu kari