Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
An kama shi ne a kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna lokacin da yake dauke da bindigu biyu da harsasai da kuma mujallu guda takwas da dai sauransu a hannu.
Jama'a sun cika da mamaki da shauki bayan ganin bidiyon wani karamin yaro dan baiwa. Yana dauke da shudin ido, fashin haske a fuska da kuma furfura a kansa.
Majiyar ta kuma ce, sojojin da aka kashe na daga cikin dakarun bataliya ta 32 ta sojojin Najeriya da aka tura Shimfida dake fama da barnar tsagerun yan bindiga.
Joe Igbokwe, na hannun daman Asiwaju Bola Tinuubu, ya binciko abin da Nuhu Ribadu, tsohon shugaban hukumar yaki da rashawa ta EFCC ya ce kan tsohon gwamnan loka
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya kai ziyarakasuwar ƴan waya wurin da Gini mai hawa hawa ya danne mutane, ya nemi a maida shi na ajiyar motoci.
Jama'a sun jinjinawa wani mazaunin jihar Katsina mai suna Injiniya Kabir bayan sun ci karo da hotunan babura da ya kera a soshiyal midiya. Kuma bai yi Boko ba.
Gusau, Zamfara - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Zamfara sun damke wani tsohon Soja wani kasurgumin dan bindiga masu kaiwa yan bindiga makamai a jihar...
Dan takarar kujerar sanata na jam'iyyar APC a Benue South, Kwamred Daniel Onjeh, a jiya ya ziyarci zababen Archbishop na cocin Methodist, Archibishop Oliver Aba
Wani abin bakin ciki ya faru a kauyen Kaura da ke karamar hukumar Yabo ta Jihar Sokoto a yayin da mutane bakwai yan gida daya suka mutu bayan yin karin kummalo.
Labarai
Samu kari