Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wata matashiyar budurwa ta bayyana yadda ta kusa rasa muryarta bayan ta yi magana da wani da ya tura katin waya zuwa layinta bisa kuskure. Ta kusa zama bebiya.
Wata budurwa ta je shafinta na soshiyal midiya don bayyana yadda Allah ya kawo sauyi a rayuwarta. Bayan kammala digiri dinta na biyu ta fara aikin goge-goge.
Amurka - Dan takarar kujerar shugaban kasar na Labour Party ya yi watsi da zargin cewa ya taba satar kudin gwamnati lokacin da yake gwamnan jihar Anambra..
Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, ya ce masu kira ga yayi murabus daga kujerarsa kananan yara ne basu nan lokacin 1999.
Za a ji Gwamnatin Buhari Ta Fadi Dalilin Ba Tsohon Tsageran Neja-Delta Kwangilar Tsaron Mai. Najeriya ta warewa tubabban tsagera N48bn domin ya tsare butun mai.
Dubun wata matashiyar budurwa sun cika bayan kawayenta sun warware wani surkullen da ta yiwa saurayinta. Ta saka sunansa a cikin wani kwalba sannan ta rufe.
David Ukpo, wanda ake zargin an kai shi Landan don cire masa koda, ya roki babban kotun tarayya ta janye hukuncin da ta yi na tura bayanansa zuwa Landan don cig
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta shafe shekaru uku tana aiki a kasar waje ta dawo gida, ta zama mai jiran shago. Ta yi hamdala tunda da ranta.
Bidiyoyi da hotunan shagalin gada ko kuma ranar kauyawa ta auren Fulani Rukayya Bayero sun matukar daukar hankulan jama'a. Ta yi shigar kwalisa da alfarma.
Labarai
Samu kari