Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya wacce ta shafe shekaru uku tana aiki a kasar waje ta dawo gida, ta zama mai jiran shago. Ta yi hamdala tunda da ranta.
Bidiyoyi da hotunan shagalin gada ko kuma ranar kauyawa ta auren Fulani Rukayya Bayero sun matukar daukar hankulan jama'a. Ta yi shigar kwalisa da alfarma.
Hadakar kungiyoyin matasa a jam'iyyar NNPP Jihar Kaduna sun yi kira ga shugabannin jam'iyyar na kasa su canja dan takarar gwamnan jihar, Sanata Suleiman Hunkuyi
Ministar Kudi, Zainab Shamsuna Ahmed, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya zata karbi sabon bashin sama da N11 trillion tare da sayar da dukiyoyin gwamnatin Najeri
Bayan wuya sai dadi, hakan ce ta kasance ga wasu ma'aurata da ke rayuwa a cikin talauci a daki falle daya inda Allah ya azurta su. Yanzu haka sun mallaki gida.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagaba Umara Zulum, ya zama gwarzon gwamnan shekarar 2022 na lambar yabon iya shugabancin. Zulum ya kayar da takwarorinsssa.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Ibadan, Jihar Oyo, ta soke hukuncin biyan diyya da aka ce hukumar DSS ta bawa mai rajin kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo da
Daga karshe wata budurwa yar Najeriya da ke auren Baturen Amurka ta hadu da mijin nata shekaru uku bayan daura masu aure ba tare da sun sanya junansu a ido ba.
Wani gini da ake kan aikinsa ya rushe a daya daga cikin kasuwannin wayoyin salula wato GSM a Kano. Rahotanni na cewa ginin yana Beirut road ne, wani layi da mut
Labarai
Samu kari