Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Jama'a sun jinjinawa wani mazaunin jihar Katsina mai suna Injiniya Kabir bayan sun ci karo da hotunan babura da ya kera a soshiyal midiya. Kuma bai yi Boko ba.
Gusau, Zamfara - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Zamfara sun damke wani tsohon Soja wani kasurgumin dan bindiga masu kaiwa yan bindiga makamai a jihar...
Dan takarar kujerar sanata na jam'iyyar APC a Benue South, Kwamred Daniel Onjeh, a jiya ya ziyarci zababen Archbishop na cocin Methodist, Archibishop Oliver Aba
Wani abin bakin ciki ya faru a kauyen Kaura da ke karamar hukumar Yabo ta Jihar Sokoto a yayin da mutane bakwai yan gida daya suka mutu bayan yin karin kummalo.
Rahoton dake ishe mu ba da jimawa ba ya nuna cewa kakakin 'yan sandan jihar Ribas, Nnamdi Omoni, ya rasa rayuwarsa farat ɗaya daga kwanciya bacci a gidansa.
Zaman da aka shirya yau Laraba na mutum 21 da suka yi takara a zaben fidda gwanin dan takaran shugaban kasa karkashin APC a Abuja ya fuskanci babban matsala.
Wata budurwa ta sammaci saurayinta yana cikin bacci inda ta samu abun aski ta gwaigwaye masa gashinsa. Ta aske rashin gashin sannan ta tashe shi daga bacci.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana zarginsa ga mazauna kauyuka da ke kewayen jihar da ba 'yan ta'adda bayanan sirri domin aiwatar ta'addanci.
Matashiya mai suna Deborah Isa wacce ta fito daga yankin Kabba ta jihar Kogi ta lashe gasar wacce tafi kowa kyawun fuska a Najeriya a 2022 wanda aka yi a Lagas.
Labarai
Samu kari