Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya umarci a garkame wani coci mai hade da asibiti mai suna New Jerusalem Deliverance Ministry da ke Okene bisa zargi.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Kwankwaso, ya ziyarci gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari a ranar Lahadi.
A baya-bayan nan lamarin ummita da ɗan China ya ta da hankulan mutane, sai dai ba shi karona farko da soyayya ke kare wa da ajalin ɗaya daga cikin masoya ba.
Yan bindiga sun harbe mutane uku sannan suka yi awon gaba da wasu 22 yayin da suka farmaki garuruwan Birnin Gwari da ke jihar Kaduna. Sun kuma farmaki Katsina.
Gwamna Oluwarotimi Akeredolu ya ce ba gudu babu ja da baya kan matakin da gwamnatinsa ta dauka na siyo makamai da alburusai tare da raba su ga jami’an Amotekun.
An dakatar da shirin kaddamar da yakin neman zaben Jam’iyyar All Progressives Congress APC sakamakon rikicin da ya kunno kai biyo bayan sakin sunayen mambobin
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, a ranar Litnin, ya yi watsi da rahotannin cewa yana goyon bayan tsige Shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP)
'Yan TikTok sun yiwa wata 'yar Najeriya mai kaudi a intanet tofin albarka saboda yadda take taimakawa mahaifiyarta. Ta bayyana yadda take taya mahaifiyarta.
Wata kyayyawar amarya yar Najeriya ta fusata sosai a yayin baikon aurenta a yankin Offa da ke jihar Kwara.Mahaifiyarta ce ta dauko mai hoto wanda bai kware ba.
Labarai
Samu kari