Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wasu jami’an soji da suka yi ritaya a ranar Litinin jurewa ruwan sama da aka yi a safiyar don gudanar da zanga-zangar kashi na 3 a hedikwatar tsaro da ke Abuja.
Wani dan Najeriyan ya wallafa bidiyoyin tsoffin yan matansa su biyar a kan TikTok inda ya bayyana abun da yayi kewa game da kowannensu. Jama'a sun yi martani.
Yan bindiga sun harbe wai dan kasuwa, Mr Ifeanyi, har lahira sun kuma raunata abokinsa a wurin sana'arsa a sabon garin Zaria a Jihar Kano. Daily Trust ta rahoto
Wasu ‘yan bindiga da suka kai farmaki a wasu kauyukan karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna sun halaka a kalla mutane uku. Manoma ne dake aiki a gona.
A cigaba da aikin dawo da zaman lafiya a yankin arewa maso gabashin Najeriya, dakarun soji sun hallaka dandazon yan ta'adda a jihar Yobe, an kashe ɗan Banga a
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, yace sama da mambobin Boko Haram da ISWAP 90,000 ne suka mika ga hukuma cikin shekara daya. Ba a taba ba a tarihi.
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta gargadi 'yan Najeriya game da amfani da ababen kwalliya da sinadarai masu hadari wajen kwailin.
Sheikh Aminu Daurawa: Akwai ladubba da ake neman duk mai son Allah ﷻ ya amsa masa addu’arsa ya gabatar da su a ya yin addu'ar da gabaninta da kuma bayanta.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Labarai
Samu kari