Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Wata mata ta bayyana yada mijinta ya ci amanarta kwana hudu da ɗaura musu aure kuma abun takaicin ta kama shi da yar uwarta suna holewarsu a gado, taƙi hakura.
Sojojin Najeriya sun yi caraf da wasu abokan harkallar 'yan bindiga da ake kyautata zaton sun dauko kudi ne daga gare su. An kama su da kudi N19.5m a mota.
hukumar yaki da ta'annati da dukiyar kasa effcc tace ta kwato kudi wuri na gugar wuri har dalar amurka miliyan dari da sha biyar daga wajen diezani na zabe
wani jami'in hukumar shige da fice ta tarayyar nigeria badru ya koka kan yadda hukumar shige da fice ta nigeria ta ci zarafin sa da kuma rashin karin girma
wata kotu da ke zamanta a abuja ta bayar da umarnin tisa keyar wanda ake zargin e bisa laifin wawushe kudi zuzrutu wanda yakai naira miliyan 260 mallakin jami'a
Wani matashi ya zagi uwar gidan shugaban kasa, ya ce ta ci kudin talakawa ta yi bul-bul. An kama matashin wanda aka ce ya zagi Aisha Buhari bayan bin diddigi.
Bata gari da ba a san ko su wanene ba sun sace fasinjoji masu yawa a jihar Kogi bayan tare motarsu da ya fito daga kudu yana hanyar zuwa birnin tarayya Abuja.
Miyagun yan bindiga sun kai hare-hare daban-daban a kuyukan yankin kananan hukumoin Goronyo da Sabon Birni a jihar Sakkwato, sun kashe mutane 7 sun sace 5.
Jama’a sun tofa albarkacin bakinsu a soshiyal midiya bayan hira tsakanin budurwa maciya amana da saurayinta ya bayyana. Ya ga tana cin amanarsa ta GB Whatsapp.
Labarai
Samu kari