Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Jama'a sun bayyana albarkacin bakunansu bayan wani matashi mai suna Zackary South, ya wallafa bidiyon wani gidan kwantena da yayi oda daga chan kasar China.
Sabbin hotunan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yana shakatawa tare da jikokinsa sun bayyana a shafukan soshiyal midiya.
Tsohon Archbishop din Abuja, John Cardinal Onaiyekan, a ranar Laraba ya lashi takobin cewa ba zai taba zaben dan takara shugaban kasan jam'iyyar APC mai mulki.
Legit.ng Hausa ta kai ziyara kasuwar Tarauni inda ta ga wani nau’in kasuwanci na siyar da kai da kafafun kaji har da kayan cikinsu. An zanta da Malam Sabiu.
A ranar Laraba, 6 ga Oktoba, Majalisar Dattawa ta amince da dukkan mutum 19 da Shugaba Muhammadu Buhari ya nada matsayin kwamishanonin jiha na hukumar zabe
Isah Barde daga Kano na daya daga cikin mutanen da suka ci gajiyar annobar korona, domin wannan ya basu damar yin wasu abubuwa da suka sa su zama shahararru.
Rahoto daga jihar Ogun ya nuna cewa da tsakar dare yayin da gari ya fara wayewa, wata Tankar Man Fetur Ta fashe inda ta yi sanadin mutuwar mutum biyu A jihar
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya bayyana farin cikinsa kan sakin fasinjoji 23 na jirgin kasa da suka dade hannun ‘yanci.Buhari ya taya iyalan fasinjojin murna.
Dukkan fasinjojin farmakin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga watan Maris 2023 sun shaki iskar ‘yanci kamar yadda gwamnatin tarayya ta bayyyana.
Labarai
Samu kari