Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi ta'aziyyar rasuwar 'ya'yan tsohon mataimakin gwamnan Bauchi.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi ta'aziyyar rasuwar 'ya'yan tsohon mataimakin gwamnan Bauchi.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Alhaji Lai Muhammad ya bayyanawa duniya irin namijin 'ko'karin da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari tayi na yin masara a 'bangaren samar da abinci a Nigeeria
Wani irin hukunci da ba saba gani ba ya faru a wani kotu idan alkali ya yanke wa alaramma hukuncin tilawar izu 6 na Al-Kurani mai girma a cikin kotu gaban kowa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bi sahun tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, wajen aike sakon gaisuwa ga Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda bai da lafiya
Shugaban mabiya darikar Tijjaniya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi kuma babban malamin addini ya kwanta da rashin lafiya kuma Atiku ya aike masa da gaisuwarsa..
Duk lalacewar alaƙar soyayya a zamanin yanzu akan samu ta gaskiya kamar dai yadda anan wata budurwa tace mutu ka raba tsakaninta da saurayinta da ya haukace.
gwamnatin shugaba Castillo dai ta fuskanci koma baya, cece-cece kuce, rikici da dabaibayewar al'amura shekaru kadan bayan darewarsa kan karagar mulki a 2021
A bincike da jaridar Leadership tayi, ta gano cewa, gwamnatin tarayya ta kashe kimanin Naira tiriliyan 3.5 wajen fitar da yan Nigeria daga kangin talaucin da
Farfesa Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ya soki hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta jihar Legas kan shirya taron siyasa a coci.
Hafsat Sanusi Lamido wacce aka fi sani da Fulani Siddika Sanusi ta kammala digirinta na biyu a fannin shari’a daga jami’ar Soas dake Landan a ranar Laraba.
Labarai
Samu kari