Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Wata budurwa 'yar Najeriya da ke aiki a daular labarabawa ta saki bidiyon dakin da take zama a Dubai da gadaje irin na yan makaranta, ta ce suna kawai ya tara.
Najeriya na bin jamhuriyar Nijar, Benin da Togo kudaden da suka kai Naira biliyan 5.86 a shekarar 2020 na wutar lantarki da gwamnatin Najeriya ta nemi kasashen.
Wata malamar jami'a ta nunawa daya daga cikin dalibanta mata karamci inda ta karbi ragamar kula da jinjirin dalibar domin ta samu sararin zana jarrabawarta.
Wani mutum mai sun Nguea Dipita a TikTok ya shawarci jama'a da su guji zuba hannayen jarinsu wurin gidan gidej inda yace kara lashe musu kudi kawai suke yi.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana fushinsa, ya ce ya yaba da kokarin sojoji, amma su kara kaimi wajen ragargazar 'yan ta'addan da suka addabi kasa
Kungiyar daliban Najeriya sun soma shiri domin kai karar gwamnati saboda kungiyar ASUU ta ki dawowa aiki. Shugaban Kungiyar ta NANS yace babu laifin 'Yan ASUU.
Malaman Jami’a sun ce ba za a bude makarantu ba sai an biya su duka kudin wata 6. Shugaban ASUU yace Ministan ilmi, Malam Adamu Adamu, bai san abin da yake fada
Wata daliba mace yar makarantar Khalifa International Model School, Fatima Suleiman, wacce ta rasa kafarta daya a lokacin da wani dalibi ya buge ta da mota a ra
Manyan 'yan siyasa, kusoshin gwamnati da gwamnoni da suka hada Bola Tinubu, Kashim Shettima, Gwamna Ganduje na Kano da Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari