Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata matar aure ta bayyana yadda rayuwar gidan miji ya sauya rayuwarta, ya maida ita cikakkiyar mata mai iko da duk abin da take bukata a rayuwar duniyar nan.
Dakarun sojin Najeriya tare da hadin guiwar jami'an farar hula sun yi nasarar halaka 'yan Boko Haram hudu tare da tarwatsa sansanoni 6 sabbi na Mafa a Borno.
Wani mai gidan saukar baki ya shiga hannun ‘yan bindiga yayin da je yin aiki a gonarsa. Wanna n lamari ya sa mutanen kauye sun fusata, suna neman taimakon.
Wani matashi ya bayyana cikin jama’a da wata mota da ya kera da kara kuma mutane da dama sun jinjinawa kokarinsa. Bidiyonsa yana tuka motar ya yadu a intanet.
Gwamnan jihar Imo ya yaba wa gwamnatin tarayya karƙashin jagorancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, bisa taimakon da jihar ta samu a yaki da rashin tsaro.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar ceto fasinjoji 15 da ‘yan ta’adda suka sace tare da shiga da su cikin dajika. Mutum bakwai ne manyan maza.
Hukumar daidaita farashin man fetur ta kasa, NMDPRA, ta garkame wasu gidajen mai 14 a fadin jihar Kano. An kama su da laifin siyar da mai a farashin tsada.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da halaka wani ‘Dan bindiga tare da kama wasu shida da ake zargi. Suna daga cikin yaran Bello Turji da Kachalla.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya sanya dokar zaman gida tsawon awanni 24 a kowace rana biyu bayan ci gaba da ruruwar wutar rikici tun ranar Talata.
Labarai
Samu kari