Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutane da suke kera bindigogi suna rabawa 'yan ta'adda a jihohin Arewa ta Yamma. An kama su da bindigogi biyar.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutane da suke kera bindigogi suna rabawa 'yan ta'adda a jihohin Arewa ta Yamma. An kama su da bindigogi biyar.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Gagarumin rikici ya rincabe tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kwara inda aka halaka manomi daya tare da kone kurmus gidajen jama'ar yankin sama da guda 500.
Hukumar yan sanda a jihar Plateau ta bayyana faston da yayi karyan an yi garkuwa da shi har sau biyu don mabiya su biya masa kudin fansa ya fito ya yi magana.
Ana saura kwanaki 10 karewar wa'adin da ta sanya, hukumar zabe ta INEC ta karawa yan Najeriya kwanaki takwas zuwa karshen watasu garzaya su karbi katunansu.
Bishop Mathew Kukah ya bayyana cewa ya saba sukar gwamnati tun kafin zuwan shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma zai ci gaba bayan tawagarsa sun bar kan mulki.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta gurfanar da tsohon shugaba da ma’ajin ABU a gaban babban kotun jihar Kaduna kan zargin wawure kudi har biliyan daya.
Wasu direbobi a kan babbar hanyar Zaria zuwa Kano sun rufe hanya sakamakon halaka abokin aikinsu da wani Soja yayi a Tashar Yari da ke karamar hukumar Makarfi.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana matsayarta game da yadda take shirin yin zaben 2023. Ta ce bata taba tunanin dage zabe ba, don haka za a yi zabe.
Rundunar yan sandan jihar Katsina a ranar Laraba, 11 ga watan Janairu ta tabbatar da kama wasu matasa uku kan zargin sace yarinya yar shekara shida a Kano.
Gwamnan CBN Godwin Emefiele ya shafe kwana da kwanki ba a san inda ya shiga ba sai jiya ya dawo, Emefiele ba zai dade ana Najeriya ba zai sake lulawa kasar waje
Labarai
Samu kari