Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Dakta Shettima Mustapha CFR ya rike mukamin ministan noma daga 1990 zuwa 1992 sannan ya zama ministan tsaro a 2007 a majalisar marigayi Umaru Musa Yar’adua.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada Dakta Monica Eimunjeze matsayin Sabuwar mukaddashiyar darakta janar ta hukumar kula da abinci da magunguna ta kasaa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tumbuke Mohammed Fadah daga kan kujerar shugabancin hukumar masu yiwa kasa hidima bayan ya shafe watanni shida a kan kujerar.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka kwamandojin haramtaciyyar kungiyar IPOB/ESN a kalla 13 a yankin kudu maso gabas a yakin da ta ke yi da bata gari.
Mr Alhassan Muhammad, shugaban hukumar DSS na jihar Kano ya gargadi yan siyasa su ja kunnen magoya bayansu game da bangan siyasa da barna yayin kamfen da zabe.
A ci gaba da sauraron shari'ar dan China da ya halaka budurwarsa Ummita, shaida ta uku, mutumin da ya kai ɗauki gidansu don kubutar da Ummita ya yi magana.
Sojojin Najeriya sun bindige abokin aikinsu har lahira bayan ya bude wuta a sansani tare da halaka wata ma'aikaciyar bada agaji da kuma raunata direban jirgi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matsayarsa game da yajin aikin da ake yi a kasar nan. Ya ce ya kamata kungiyoyi su daina tafiya yaji aiki kwata-kwata.
Al'ummar yankin Sabon Birni sun shiga halin juyayi bayan wasu tsagerun yan bindiga sun farmake su, sun halaka wani babban limami da wasu manoma biyu a gonaki.
Labarai
Samu kari