Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
IGP na rundunar yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba ya bayyana cewa wasu gwamnoni na daukan nauyin yan daba domin kaiwa abokan hamyarsu hari yayin kamfen.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, kashi 63 na ‘yan Najeriya ne ke cikin matsanancin are fatara ta rashin abinci, kiwon lafiya,makamashi mai tsafta da aikin yi.
A kokarin kakkabe ayyukan 'yan ta'adda a yankuna daban-daban na jihar Zamfara, an kama wasu 'yan bindiga 16 da suka addabi yankuna daban-daban na ita jihar.
Wani ‘dan Najeriya ya ba jama’a mamaki bayan da ya kai tsabar kudin har dala dubu dari biyar zuwa banki wanda yayi daidai da N220 miliyan. Yana kirga su a hoto.
Wani rahoto daga hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta Bauchi ya tabbatar da cewa mutum biyu ne suka ce ga garinku nan a haɗarin da ya rutsa da Ayarin Kwamishina.
Alhaji Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya ya ce zai sauya rashin adalcin da ake da shi wajen nadin shugabannin tsaro a gwamnatin Buhari.
gwamnatin tarayya ta sanar da kudirinta na zagaye jami'ar usman dan fodio dake sokoto domin samarmata da tsaro da kokarin magance wasu abubuwan tsaro na jami'ar
A jihar Oyo, an kama wasu ma'aikata, ciki har da wadanda suka yi ritaya bisa zargin sun saci kudaden da suka kai N4.8bn na gwamnatin jihar da sunan yin aiki.
Wani bidiyo na wata kyakkyawar amarya mai ji da tsawo ya haifar da zafafan martani a shafukan soshiyal midiya. Yanayin direwar amaryar ya burge mutane da dama.
Labarai
Samu kari