'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas ta sanar da rasuwar wani bawan Allah da ba a bayyana sunansa ba wanda ya nutse a ruwa yayin da ya tuka babur din ruwa
Jaridar Vangaurd Ta Rawaito Cewa Tsohon shugaban yakin neman zaben Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam'iyyar LP, Doyin ya sake shuga hannun jami'an tsaron Nigeria
Jaridar The Punch Mobile ta haikaito labarin wani matsahi da yaje dawa yin bahaya ya kare da dambatuwa da wata damisa da take jejin, inda ta jikkata shi sosai
Jaridar The Punch ta rawaito cewa, masana harkokin mai a Nigeria sunce akan iya yin kusan wata shidda ana wahalar mai ko kuma ba'a magance ta ba a Nigeria.
Tsohon darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Peter Obi a inuwar Labour Party, Doyin Okupe, ya fito daga hannun jami'an hukumar EFCC bayan DSS ta kama shi.
An ci gaba da sauraron shari'ar dan chinan nan da ake zargi da kashe budurwarsa Ummita a jihar kano a zaman kotun yau Quarong yace yakshewa Ummita kudi mai yawa
Wani likitan Najeriya ya baiwa wata mata da ta nuna sha’awarta na son haihuwar tagwaye shawarar abun yi. Ya bukaci da ya je jihar Oyo sannan ta ci doyarsu.
Wani labari mai daukar hankali ya bayyana yadda wani dan majalisar wakilai ya umarci sojoji su lakadawa 'yan PDP duka tsiya a jihar Ondo. An bayyana ya faru.
Babban Bankin Najeriya ya ce ya hada kai da cibiyar kula da jarrabar gaba da sakandare ta JAMB, za su yi amfani da eNaira wajen karbar kudin rajista da za a yi.
Labarai
Samu kari