Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
yadda albashin shugaban ma'aikatan kamfanonin bankin gt da kuma kamfanin dangote yake da kuma yadda suke a matakin kasa a shekarar 2021 da kuma na shekarar 2020
Wata mata mai nakasa ta ba da mamaki yayin da aka ga tana dukkan ayyukan gida da ya kamata mutum ya yi kafafunta. An bidiyon lokacin da take yanka kubewarta.
Wani dalibi ya yanki jiki ya fadi matacce, lamarin da ya jefa jama'a cikin tashin hankali. An tabbatar da mutuwa dalibin dan aji daya a jami'ar Legas a Kudu.
Cikin takun tsakan dake gudana tsakanin Gwamna Nyesom Wike na RIbas da Alhaji Atiku Abubakar, Wike ya zargi da Atiku da karerayi kawai don mutane su zabesa.
Rundunar yan sandan jihar Kwara ta tabbatar da damke wani da ake zargi da zama mai garkuwa da mutane mai suna Umaru mai shekaru 20 yana siyan abinci da silifas.
An daure wani fasto bisa zargin ya ci kudin wata mata da ta amince masa su yi kasuwa tare a raba riba. Bayan karbar kudi, fasto ya cika wandonsa da iska kawai.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewaa, kasa da makonni biyu jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna zasu dawo aiki. Ministan Sufuri, Mu’azu Sambo ya sanar da hakann.
Babban Bankin Dake Buga Kudin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa an umurci dukkan bankunan dake Najeriya su rike budewa har ranakun Asabar daga yanzu zuwa 2023.
Dirkatar ofishin tattalin basussukan Najeriya (DMO) ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta tsagaita karban basussuka saboda abin fa ya yiwa kasar Katutu a wuya.
Labarai
Samu kari