Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika

Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika

  • Shugaba Muhammadu ya tafi kasar Mauritania ranar Litnin zuwa kasar Larabawan Mauritania
  • A ranar Talata, an bashi lambar yabo bisa kokarinsa wajen tabbatar da zaman lafiya
  • Kasar UAE ta tabbatar da rawar ganin da Shugaba Buhari ya taka wajen samar da zaman lafiya a Afrika

Nouackcott - Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata ya samu lambar yabo daga wajen kungiyar zaman lafiya ta Abu Dhabi bisa rawar da ya taka wajen wanzar da zaman lafiya a Afrika.

An gabatarwa shugaba Buhari wannan kyauta ne ranar Talata a birnin Noukchott, kasar Larabawan Mauritania.

An kafa kungiyar AbuDhabi Peace Forum ne a shekarar 2015 a kasar UAE domin karfafa da'awar addinin Musulunci wajen samar da zaman lafiya da iya mu'amala tsakanin addinai mabanbanta.

Wadanda ke hallare a taron sun hada da shugaban kasar Mauritanai, Mohamed Ghazouani; Shugaban Abu Dhabi Peace Forum da Al Mahfoudh Bin Bayyah, Sakataren kungiyar.

Kara karanta wannan

Babu Boko Haram a Najeriya: Buhari ya tabo masu daukar nauyin ta'addanci a Najeriya

Kalli hotunan taron:

Noukchott
Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika Hoto: Buhari Sallau
Asali: Facebook

LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng

Buhari
Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika
Asali: Facebook

BUhari
Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika
Asali: Facebook

Buhari
Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika
Asali: Twitter

Buhari
Hotunan Shugaba Buhari Inda Ya Samu Lambar Yabon Wanzar da Zaman Lafiya a Afrika
Asali: Facebook

Asali: Legit.ng

Online view pixel