A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Kwamandan ‘yan bindiga Dankarami ya kwashe Mutum 44 bayan yaransa sun shiga gida-gida a Kanwa dake Zurmi. Moriki na hada N20m ta kariya da Turji ya bukata.
Wani bidiyon kai Kwalliya ya bar jama’a baki bude Bayan ganin yadda ta mayar da tsohuwa mai shekaru 53 zuwa budurwa danya sharaf ya bai wa dumbin mutane mamaki.
Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.
Ohworode na masarautar Olumo a jihar Delta, mai martaba Ovie Dr R.L Ogbon ya nada Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat Ganduje nadin sarauta
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya sake hawa minbarin zagin shugaban uwar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, a PortHarcourt.
Dakarun sojoji da ke yaki da ta'addanci a arewa maso gabas sun yi yayyafin wuta a kan mayakan Boko Haram a Banki da ke karamar hukumar Bama ta jihar Borno.
Jami'an yan sanda a jihar Anambra sun kama wani Ekenedilichukwu Okeke da wasu abokansa kan kashe matar mahaifinsa, Theresa Okeke, kan kin bashi Naira miliyan 1.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kira ga al'ummar jihar Benue kada su manta da abubuwa; matakin da ya dauka lokacin rikicin Zaki-Biam.
Kungiyar fulani ta miyetti Allah ta marawa dan takarar jam'iyyar apc baya sabida alkawarin da sukai da shi na kiyaye shigen kiwo da kuma tabbatar da yancin kiwo
Labarai
Samu kari