Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wata jami'a a Arewacin Najeriya ta bayyana haramtawa dalibanta amfani da waoyoyin hannu saboda wasu dalilai da suka faru. Mutane sun yi martani mai daukar rai.
Titi Abubakar, uwar gidan Alh. Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar, PDP, ta ce mijinta ne sanadin nasarorin da aka samu a gwamnatin Obasanjo.
Wasu yan ta'adda sun halaka kansila mai wakiltar mazabar Allawa a karamar hukumar Shiroro a jihar Neja, Yakubu Saleh. Maharan sun tare kansilar ne da abokinsa.
Gwamnan jihar Barno, ya koka kan yarda jama'a da kuma al'ummar yankinsa, basa mu'amala da da sabbin kudin da aka shigo da shi ba ya zagayawa a tsakaninsu..
Wani saurayi ne yakai karar budurwarsa kotun kula da kananan laifi zuwa dan abi masa kadun yadda budurwarsa sa ta ki zuwa wajen sa bayan ya tura mata kudin mota
Wata mata 'yar Najeriya ta birge jama'a bayan ta ki karbar motar da 'danta ya gwangaje ta da ita ranar zagayowar haihuwarta. Dalibi ne bata san sana'arsa ba.
Babban Bankin Najeriya, CBN, a Jihar Rivers ya yi zargin cewa wasu bankunan kasuwanci a Fatakwal sun boye makuden sabbin nairori har N4.2bn sun ki saka wa a ATM
An rahoto cewa yan ta'adda sun sace matafiya ciki har da wasu dalibai 4 da suke dawowa daga auren abokinsu a hanyar Kaura Namoda da Birnin Magaji a Zamfara.
Tawagar motoccin Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ta yi hatsari a hanyarsu na zuwa kamfen a garin Utokon da ke karamar hukumar Ado na jihar a ranar Juma'a.
Labarai
Samu kari