Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
dalibin wanda ake zargin wani batu da ya wallafa ne ya janyo masa halin da yake ciki a yanzu, wanda kuma ake ta kiraye kiraye kan a sakeshi tare da biyansa diya
Gwamnatin tarayya ta saka kamarorin CCTV a taragwayen jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna domin inganta tsaro. Saidai har yanzu ba a kammala aikin da ake yi ba.
A yayin da ake kokawa a kan wahalar man fetur, an samu labari cewa 'yan kasuwa sun nuna cewa kudin da ake kashewa wajen sauke fetur ya haura N185 da aka tsaida.
Naja’atu Mohammed, ta bukaci a hukunta Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, Kwamishinar ta PSC tace ya kamata a hukunta matar shugaban kasa saboda daukar doka a hannu
Majalisar wakilan tarayya ta nuna rashin daɗinta da rashin biyayya da girmama gayyatar da ta aike wa ministar walwala da harkokin jin kai, Sadiya Umar Farouk
An shiga tashin hankali a birnin tarayya Abuja a ranar Talata a yayin da 'yan sanda dauke da manyan bindiga suka tarwatsa masu zanga-zangar neman tsige CJN.
Yanzu muke samun labarin rasuwar wani jigon Arewa kuma dattijo wanda ya kasance minista a jamhuriya ta farko. Allah ya yiwa Paul Unongo rasuwa a yau Talata.
Miyagun ‘yan bindiga sun kai samame unguwar Kuregu da Wusasa dake garin Zaria a daren Litinin wurin karfe 11 na dare. Sun yi awon gaba da lakcaran FCE Zaria.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi ruwan wuta kan ‘yan ta’addan ISWAP Ana tsaka da koya musu amfani da makamai tare da hada bama-bamai a yankin tafkin Chadi.
Labarai
Samu kari