Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Wata matashiya yar Najeriya ta shiga damuwa sannan ta soke aurenta bayan ta gano cewa angonta na kwance cikin bashi dumu-dumu kuma bai taba sanar da ita ba.
A yau da safe ne kamfanin kayan abinci na Sumal ya fuskanci babbar barazana yayin da dakin ajiyar kayayyakinsa na abinci ya kone kurmus, inji wasu rahotanni.
Gwamnan babban bankin Najeriya watau CBN, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa a tunaninsa sabbin takardun naira sun rage aikata wasu manyan laifuka a Najeriya.
Jama'a mazauna jihar Sokoto sun fada tsananin rudani bayan 'yan kasuwa sun yi mirsisi sun daina karbar tsofaffin takardun Naira duk da kuwa babu sabbin a Gari.
Shugaban jasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da wata katafariyar cibiyar al'adun Yarbawa da aka gina a jihar Legas, an gayyaci manyan mutane daga yankuna da yawa.
Wani matashi 'dan Najeriya ya saki bidiyon da ke nuna gida da wani dillali a Legas ya nunawa kawarsa kan N650,000. Jama’a sun yi martani sosai kan bidiyon.
Wani dan sanda mai gaskiya yaki karbar Naira miliyan 1 da wani ya bashi matsayin cin hanci don sakin wani Yusuf Ibrahim da aka kama kan garkuwa da mutane a Kano
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da hutun kwana biyu ga al'umma da kuma jama'ar gari dan tarar shugaba Muhammadu Buhari da zai ziyarci jihar na kwana biyu.
Gwamnann babban bankin kasa ya karyata zargin da dan majalissar jihar nan yayi wato GUdaji kazaure na karkatar da kudi kusan tiriliyan 80 da doriya a kudin fito
Labarai
Samu kari