China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Mutane shida ‘yan gida daya sun sheka lahira bayan cin abincin dare wanda ake kyautata zaton tsaka ce ta shiga cikin miyar kuma suka ci suka koshi a jihar Ogun.
Wani kwararren likita ya ba 'yan Najeriya game da amfani man da ke kodar da fatar dan Adam musamman a jikin yara kanana, ya ce hakan zai haifar da matsala.
Za a ji fada ya kaure tsakanin mutanen Gombe da Bauchi kan mallakar rijiyoyin man Kolmani. Mutanen Gombe sun zargi Muhammadu Buhari da kokarin karbe dukiyarsu.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue a ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba.
Dan takarar kujerar sanata a jam’iyyar PDP kuma mijin jarumar fim din kudu, Ned Nwoko, ya zargi mazan kudancin Najeriya da jefa mata da dama a harkar karuwanci.
Bayan batun haduwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa ya ci tura, Aminu Muhammad ya samu ganawa da Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi.
Rundunar 'yan sanda ta jihar Jigawa ta ce jami'anta sun kama wata mata mai suna Balaraba Shehu da saurayinta sakamakon binne jinjirin da ta haifa da ransa.
Wani malamin addinin kirista ya bayyana hanyar da ya kamata 'yan Najeriya ya kamata su bi domin zabo shugaban kasa na gaba kafin zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Yan bidngar da suka yi garkuwa da wani basarake mai daraja a jihar Ondo sun kira yan uwansa. Maharan sun nemi a basu naira miliyan 100 kafin su sako basaraken.
Labarai
Samu kari