Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa wani jirgin helikwafta ya yi ruwan wuta kan Mafarauta na musamman dake aiki da jami'an tsaro a yankin Shiroro da ke Neja.
Shugabannin bankuna a Najeriya za su tattauna da majalisar dokokin Najeriya domin gano mafita ga karancin kudi da ake fama dashi a kasar nan a halin yanzu.
Labarin da muke samu ya ce, sojoji sun ceto wasu mutanen da 'yan bindiga suka sace suka tafi dasu. An hallaka 'yan bindiga uku nan take yayin kwanton bauna.
Uwa kuma yar jarida, Morayo Afolabi Brown, ta saki bidiyon asusun yaranta da ta fasa yayin da take hada kan tsoffin kudI don sauya su kafin cikar wa’adin CBN.
'Yan sanda sun ci tarar Firaministan Burtaniya bisa laifin tuka mota ba tare da sanya bel ba. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma tanadin doka kan wannan.
Wani ‘Dan Majalisar Dattawa ya ce bai taba sa ido kan sababbin Nairori ba, Sanata Muhammad Ali Ndume ya ga sabuwar N1000 ne sau daya, kuma tun a shekarar bara.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da kokawa game da yadda sabbin kudi ke gogewa ko kuma zama wani launi bayan taba ruwa, an gano yadda kudaden ke da wtaa illar.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmoud Gumi ya bayyana cewa sabanin yadda mutane da dama suke tunani cewa shugaba Buhari na baiwa Fulani kariya, kashesu kawai yake yi.
Mambobin kungiyar gwamnonin Najeriya karkashin jagorancin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, sun bukaci gwamnan CBN ya ji tausayin talakawan kasar.
Labarai
Samu kari