Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
jerin wasu yara ne da Legit.ng ta rawaito wanda suka fi kowanne yara kudi a duniya, dukiyarsu, abinda suka mallaka da kuma daga inda suka sami kudin nasu..
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, yace shi kadai dan takarar da zai iya jan ragamar Nigeria, kuma shine kadai wanda zai iya tafiyar da kasar nan..
Alkali ya samu Emmanuel Sombo da laifin satar kudin FCE Eha Amufu. Hakan na zuwa bayan shekaru ana shari’a da hukumar EFCC, jami’in zai yi shekaru 304 a daure
A Anambra Ma'aikata sun samu karin albashi, sannan Gwamna Charles Soludo ya bi ya rabawa kowa kyautar N15, 000 domin su yi shagulgulan bikin kirismetin bana.
Wata Kotun majirtire a jihar Ondo tace ta kama Danladi mai gadi a Apex Group of School, Akure da aikata laifin sata a makarantae ,ta tura shi gidan gyaran hali.
'Yan Najeriya na yawan amfani da sabbin hanyoyin zamani wajen kashe kudi sabanin yadda a abaya ake amfani da kudin banki na takarda jingim a hannun jama'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Muhammad Matawalle, ya aike da sakon jaje gami da ta’aziyyarsa ga iyalan wadanda suka mutu sakamakon luguden Jiragen NAF.
Wasu ‘yan ta’adda da ake zargin na Boko Haram ne sun kutsa wasu yankunan Jibwiwi dake karamar hukumar Hawul inda suka kone gidaje, kayan abinci da dabbobi.
Wani mutum da ke aikin tura sako ya bingire da bacci a kan babur dinsa bayan ya faka a gefen hanya kuma bidiyon da ke nuna yadda yake sharar barcinsa ya yadu.
Labarai
Samu kari