Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun kai harin bazata kan mayakan kungiyar ta'addanci na Boko Haram a yankin Mafa da ke Borno. Sun kashe yan ta'adda da dama.
An yi jana'izar wasu ma'aurata da suka mutu a hannun yan bindiga duk da kuwa sun biya kudin fansa da tsagerun suka nemi a bayar. An bayyana yadda hakan ya faru.
Wani hadimin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar wato Shu'aibu Phrank, yayiwa dan takarar jam'iyyar APC, Bola, wankin babban bargo.
Miyagun ‘yan ta’adda a Daren Lahadi sun kai farmaki wasu yankunan karamar hukumar Kaura ta jihar Kaduna inda suka halaka rayuka 28 a Malagum 1 da Sokwongo.
shugaban kamfanin Twitter ya nemi da mabiya masu amfani da shafin da su zaba masa shin ya ci gaba da zama a matsayinta ko kuma y hakura ya sauka daga matsayinsa
Taohon shugaban kungiyar baristoci ta Nigeria NBA, yace hukumar yaki da ta'annati da dukiyar ƙasa bata da hurumin doka na bincikar jihohi suke kashe kudinsu
Wani rahoto ya nuna yadda wasu bata gari ke ƙokarin yada jabun kudi, bayan da CBN ƙasar nan ya shigo ko ya fitar da sabbin kudi bayan canja musu fasalinsu.
Hukumar ICPC ta jaddada cewa zata daukaka kara bayan Kotu ta wanke hadimin tsohon Gwamna Isa Yuguda kan mallakar gidaje 220 masu kimar N1.851 biliyan a jihar.
Mummunar Gobara a jihar Jigawa ta lashe rayukan wata matar aure da ‘ya’yanta biyu yayin da suke bacci a bukka. Ana zaton rushin da suka kai ne ya tada gobarar.
Labarai
Samu kari