Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Fitaccen ‘Dan bindiga Dogo Gide, ya bayyana cewa ya rike tare da aurar da wasu ‘yan matan FGC Yauri ne saboda gwamnati ta ci amanarsa bayan sun yi yarjejeniya.
An dawowa da Nigeria kudin ciyar da alhazai da aka gazar da ciyar dasu a kakar aikin hajin bana a nigeria, kamar yadda shugaban hukumar aikin hajjin ya sanar
Wata budurwa ta shiga aikin soja, lamarin da yasa ta sauya matukar da gaske. Wannan yasa mutane suka fara martani kan hotunanta masu ban mamaki na sauyarwarta.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ganin ta kawar da baki ɗaya 'yan ta'adda don samar da zaman lafiya mai ɗorewa a jihar.
An nemi wata amarya an rasa, ana ta jiran isowarta. Jama'a da dama a kafar sada zumunta sun yi martani mai daukar hankali kan wannan lamari mai ban mamaki.
jerin wasu yara ne da Legit.ng ta rawaito wanda suka fi kowanne yara kudi a duniya, dukiyarsu, abinda suka mallaka da kuma daga inda suka sami kudin nasu..
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, yace shi kadai dan takarar da zai iya jan ragamar Nigeria, kuma shine kadai wanda zai iya tafiyar da kasar nan..
Alkali ya samu Emmanuel Sombo da laifin satar kudin FCE Eha Amufu. Hakan na zuwa bayan shekaru ana shari’a da hukumar EFCC, jami’in zai yi shekaru 304 a daure
A Anambra Ma'aikata sun samu karin albashi, sannan Gwamna Charles Soludo ya bi ya rabawa kowa kyautar N15, 000 domin su yi shagulgulan bikin kirismetin bana.
Labarai
Samu kari