Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto sun tabbatar da cafke wasu 'yan daban siyasa har su 10 a yankunan Kangiwa Square da Hubbare a jihar. An aika su magarkama.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari Rugan Ardo da ke karamar hukumar Kagarko ta jihar Kaduna inda suka kashe wani limami, dan Ardon garin da sace mutum 14.
Tsohon shugaban hukumar INEC ya bayyan akadan daga abubuwan da ka iya zama barazana a zaben bana, ya ce 'yan siyasa ne babbar barazanar da za a samu a bana.
A yanzu haka, shugaban hukumar zabe (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, na cikin ganawa da majalisar zartaswa karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari.
A yau Laraba, kotun kolin Najeriya ta dakatad da yunkurin da gwamnatin tarayya ke yi na hana amfani d atsaffin takardun Naira fari da ranar 10 ga Febrairu, 2023
Dan takarar shugaban kasa a PDP ya bayyana yadda 'yan APC ke shirin kawo hanyar cutar da siyasarsa yayin da zaben 2023 ke kara gabatowa. Ya fadi dalilansa.
Wani dan gajeren bidiyo mai ban dariya da ya yadu a TikTok ya nuno yadda wani karamin yaro da ya raka mahaifinsa siyan nama ya gwagwiyi kaza a teburin mai nama.
Wasu 'yan Najeriya sun mayar da banki wurin dafa abinci da cinsa, an ga lokacin da suke dafa taliya suna ci a bakin layin ATM da suke bi a wata jihar Kudu.
Magoya bayan jam'iyyar LP, a jihar Yobe ba su ji dadi ba sakamakon jira da suka yi don tarbar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa da Baba-Ahmed amma basu zo ba
Labarai
Samu kari