Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana shirinsa na shiga karar da aka kai gwamnatin tarayya kan batun daina amfani da tsoffin takardun naira nan da kwana
Kotun koli ta bayyana cewa dan takarar gwamnan APC, Uba Sani ne zai rike turar jam'iyyar a zaben 2023 mai zuwa. An yi watsi da karar da Sani Sha'aban ya shigar.
A yanzu muke samun labarin cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga ganawar shirri da gwamnan CBN game da sabbin Naira da kuma hukuncin kotun koli na yau
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya, INEC, ta bayyana cewa za ta kashe na'uarar BVAS daga ofis dinta idan yan daban siyasa sun sace na'urar don magudi.
Bidiyon wata matashiya da ke jerawa da zakuna biyu ba tare da an daure su ba ya sa mutane jinjina ma jarumtarta a soshiyal midiya. Ta ce ta ji dar a zuciyarta.
Asusun ba da lamuni na duniya watau IMF ya shawarci babban bankin Najeriya ya duba yuwuwar ɗaga wa'adin haramta amfani da tsaffin takardun naira saboda dalilai.
Muhammadu Buhari ya amince da wasu nadin mukamai da aka yi, Ma’aikatar ilmi ta ce an nada Dr. Paul-Darlington Ndubusi, Dr. Duke Okoro da Farfesa Mohammed Magaji
Wani bidiyo mai tsuma zuciya da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata budurwa ta fashe da kuka tare da cewar za ta warware wani sirri da ke boye.
An yi gagarumar arangama tsakanin mayakan Boko Haram da mayakan ISWAP a yankunan Kuwa Nguori da kauyen Ngoldiri dake kusa da Timbuktu da ke Damboa a Borno.
Labarai
Samu kari