Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wata ‘yar Najeriya ma’abociya amfani da TikTok mai suna Shirin Borau a kwanakin nan tayi suna baya ta bayyana cewa ta siya motarta ta farko tana da shekaru 17.
Wasu mutane da ake kyuatata zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da ɗalibai hudi na makaran Poly ta jihar Kogo yayin da suke hanyar komawa gida a jihar Ondo.
Gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya gabatar da sandan sarauta ga sabon sarkin Jere, Alh Abdullahi Daniya a wani biki da aka yi a ranar 23 ga watan Disambar 2022
Rundunar yan sandan Najeriya a Jihar Plateau ta ce ta kama wani matashi Ashiru Ibrahim dan shekara 22 mazaunin Angwan Rogo da ake zargi da garkuwa da wani yaro.
Aminu Wali, korarran dan takarar gwamna na jihar Kano a jamiyyar PDP, yace zai garzaya kotun daukaka kara bayan korarsa da kotu tayi yana mai cewa akwai kuskure
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace limanin cocin katolika na Jihar Benue, Rabaran Fada Mark Ojotu. Yan sanda sun tabbatar
Har yanzu da alamun babban bankin Najeriya CBN bai yi kokari wajen wayar da kan al'umma kan sabbin takardun Nairan da aka buga ba saboda har yanzu ba'a sani ba.
Dr Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasar Najeriya ya gabatar da lambar yabo ta 'Ebony Hall of fame' ga tsohon shugaban kungiyar gwamnoni, NGF, Kayode Fayemi.
Sarkin Daura ya yiwa Ministocin gwamnatin Buhari biyu; Sunday Dare da Timipre Sylva nadin sauratar Hausa bisa gundunmuwar da suke badawa wajen cigabar kasa.
Labarai
Samu kari