Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya kai ziyarar ba zata Hedkwatar CBN ta Gusau da wasu bankunan ajiyar dukiya a guda biyar a Zamfara, ya ɗauki mataki.
Rahotanni sun nuna cewa wasu gidajen man fetur da manyan kantina da bankuna a jihar Sokoto sun dena karbar tsohon kudi duk da umurmin da kotun koli ta bada.
Gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, ya bayyana cewa babu bukatar kara wa'adin 10 ga watan Fabrairu na daina amfani da tsoffin takardun Naira.
Wata kyakkyawar budurwa ta wallafa hadadden bidiyo da ke nuna lokacin da ta ziyarci mahaifinta mai lalurar tabin hankali. Bidiyon nata ya tsuma zukata da dama.
Dan takarar shugaban a AAC ya gamu da tasku yayin da mabiyansa 'yan takarar gwamna suka bayyana barinsa saboda wasu dalilai. Yanzu haka dai ba sa tare dashi.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya ayyana cewa tuni takardun tsoffin N200, N500 da N1000 da aka sauya suka zama garamun amfani da su a Najeriya tun 10 ga wata.
Wasu bankunan ‘yan kasuwa a fadin Najeriya sun daina karbar tsofaffin takardun kudi. Sun ce suna jiran umarni daga babban bankin Najeriya kafin daukar mataki.
An gurfanar da wata Amarya kai suna @yar Albarka a jihar Kano bisa zargin watsawa mijinta ruwan sanyi har ya fada rashin lafiya saboda kawai ya hanata kudi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya shawarci mahukunta su yi saurin kawo karshen halin da jama'a suka shiga na kunci domin yunwa ta fara yawa.
Labarai
Samu kari