Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, tana kira ga 'yan Najeriya da ke da sullala da su zo siyan gwanjon kadarori.
Mabiya adidnin Shi'a a Najeriya sun shigar da karar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar GAnduje, majalisar dinkin duniya da kuma gammayar kasashen Turai EU.
An sanar da mutuwar Shugaban Ohanaeze Ndigbo, George Obiozor, a daren Laraba, 28 ga watan Disamba, 2022 bayan gajeruwar rashin lafiyar da yayi fama da shi.
Wata matashiyar budurwa daga kasar Indonesiya ta rabu da saurayinta bayan mahaifiyarsa ta umurceta da ta yi mata wanke-wanke. Da farko ta fara da yi mata girki.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kaduna ya bayyana irin namijin aikin da 'yans anda suka yi a jihar a cikin shekarar 2022. Ya fadi 'yan bindigan da aka kashe.
An shiga firgici yayin da wasu motoci biyu suka yi karo, mutum b1 ya mutu, 8 sun jikkata a wani yankin jihar Anambra. An fara aikin jinya ga sauran fasinjoji.
Watakila CBN ya tsawaita wa’adinsa sai bayan watanni 6 ganin Sanatoci su na ganin zai fi kyau a bari sai zuwa Yunin 2023 sannan a daina karbar tsofaffin kudi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabawa kwamandan dogaran fadarsa, wanda ya samu karin girma zuwa matsayin Manjo Janar a soja. Yace kwazonsa ne ya kai shi wurin.
Majalisar wakilai na kokarin kawo dokar da za ta haramtawa 'yan sandan Najeriya shan barasa saboda illa da ake samu daga jami'an a kwanakin nan na barnar kisa.
Labarai
Samu kari