Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya dauke wani fitaccen basaraken da ya shekara 77 yana bauta a masarautar Alaafin na Oyo rasuwa. An fadi tarihinsa kadan.
A cewar hukumar zabe ta INEC, ba za a yi zabe ba a wasu rumfunan zabe 240 da ta bayyana sunayensu a cikin wata sanarwa da ta fitar. Mun tattaro muku sunayensu.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an kama faston da aka gani yana rataye da bindiga kirar AK-47 a Abuja. An bayyana yadda batun ya faro da kuma inda yasamo.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa wasu muyagun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun ƙone babbar kotun Oguta dake zama a karamar hukumar Oguta jiya.
Yanzu muke samun labarin cewa, gwamnan babban bankin Najeriya ya yi ganawar sirri da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin da kudi ke kara ba 'yan kasa wahala.
Majiya mai tushe ta bayyana cewa, wasu bankunan jihar Ondo sun daina karbar tsoffin kudi duk kuwa da umarnin kotun koli kan a ci gaba da karbar kudaden kawai.
Wata budurwa ta kira saurayin da ya yaudareta inda tace ko dai ya aureta ko kuma farin ciki, zaman lafiya da kwanciyar hankali su yi kaura daga rayuwar aurensa.
Lamarin da muke samu daga majiya mai tsuhe ya ce, wani fitaccen kantin siyayya a Abuja ya hakura da karbar tsoffin kudade yayin da kotu tace a ci gaba da karba.
Gwamnatin tarayya ta mayar da martani mai zafi game da hukuncin da kotun koli ta yanke kan haramta hana amfani da tsaffin takardun Naira baya ranar 10 Febrairu.
Labarai
Samu kari