Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun sun yi nasarar cafke wadanda ake zargi da halaka tsohon ma'aikacin CBN da iyalansa a yammacin Kirsimeti bayan dawowa daga coci.
Jama'ar kauye sun dauki mataki kan wani ragumin da ya hallaka mai shi a wani kauyen India. An bayyana yadda mutanen kauye suka masa dukan mutuwa bayan daureshi.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocin cocin INRI Evangelical Spiritual Church ya ce an masa wahayi cewa yan Najeriya za su fuskanci wahalhalu bayan zaben 2023.
Yanzu muke samun labarin cewa, kotun koli ta tabbatar da Emenike a matsayin sahihin dan takarar gwamnan jihar Abia a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki.
Wasu bata gari da ba a san ko su wanene ba sun kai wa dakarun sojojin Najeriya hari a garin Kwale da ke karamar hukumar Ndokwa West a Delta suka kashe hudu
Hukumar dake kula da jami'o'i a Najeriya watau NUC ta umarci VC da daraktocin cibiyar jami'o'i da u baiwa ɗalibai hutu domin su koma gida su sauke nauyin zabe.
Jirgin yakin neman shugaban kasan jam'iyyar All Progressives COngress APC Tinubu ya dira cibiyar daular Usmaniyya, watau jihar Sakkwaton Shehu a yau Alhamis.
Hukumar EFCC ta daukaka kara kan hukuncin da ke tura shugaban EFCC magarkama saboda zargin saba umarnin kotu a lokuta mabambanta a kwanakin nan kan wata kara.
Yayin da ake yada yadda mataimakin gwamnan jihar Sokoto ya bar PDP, hadiminsa ya yi bayanin gaskiyar abin da ya faru, ya ce bai bar jam'iyyar PDP ta har yanzu.
Labarai
Samu kari