Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Tsohon gwamna Matawalle ya ce an masa sata a gida, don haka 'yan sanda suka nemi ya kawo hujjar da ke tabbatar da an masa sata kuma da gaske an masa satar.
Rahoton da muka tattara ya bayyana yadda gwamnan CBN ya sanya Naira ta sha bakar wahala duk da kasancewarta mai daraja. An kuma fadi tarihon sauran gwamnoni.
Kungiyar MURIC ta ce, za ta yi watsi da duk wani dan siyasar da yake Musulmi amma bai amfani addinin Islama ba. Ta fadi hakan ne saboda wasu dalilai da suka zo.
Dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, na tsare a hannun jami’an tsaro na farin kaya kamar yadda rundunar yan sandan sirrin ta sanar.
Sanata Orji Kalu ya sharbi kuka yayin da ya bayyana irin wahalar da ya sha duk da kuw ashi ba barawo bamne amma aka yi masa sharri a lokacin da ya sauka mulki.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe akalla mutane 50 a wani farmaki da suka kai garuruwa daban-daban a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja cikin kwanaki uku.
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja sun nuna cewa jiya Jumu'a da daddare, wata Tanka Maƙare da man Gas ta fashe a yankin Gwagwa da ke birnin tarayya Abuja.
Wani bidiyo ya bayyana a soshiyal midiya na jami'an tsaro kewaye da dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele a wani filin jirgin sama.
Yayin da tsadar man fetur ke kara ta'azzara, gwamnatin jihar Edo ta bayyana cire kwanaki biyu cikin biyar kwanaki biyar na mako, inda za a koma karatun kwana 3.
Labarai
Samu kari