Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Daya daga cikin gwamnonin da suka shigar da gwamnatin tarayya kotun koli, Malam Nasir El-Rufa'i, ya yi kira ga yan kasuwar jihar su daina kai tsaffin kudi banki
Wasu matasa da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai wa al'umma hari a kasuwar Wunti da ke jihar Bauchi a ranar Asabar bayan taron kamfen din jam'iyyar PDP
Magana ta fara fitowa a kan zargin ICPC na samun sama da Naira miliyan 280 a wani banki a wani karin haske da bankin ya yi a shafinsa na Twitter a ranar Laraba.
'Yan Najeriya na ci gaba da fuskantar barazanar karancin sabbin Naira, kasa na kokarin birkicewa. An bayyana abubuwan da ya kamata kowa ya sani a kai a yanzu.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta ce ta kashe wani mutum, Lot Bitrus da ake zargi da kai wa ayarin motoccin matar gwamnan jihar Adamawa hari
Ma'aikatan bankuna a Najeriya sun yi barazanar janye aikinsu saboda yawaitar hare-haren da ake kai masu wanda ya samo asali daga wahalar karancin sabbin naira.
Labarin da muke samu daga jihar Ondo ya bayyana yadda wata tankar mai ta fadi ta kama da wuta a jihar. An bayyana yadda lamarin ya faru a ranar Larabar yau.
Hukumar EFCC ta samu nasara daga karshe wajen damke Sanata Peter Nwaboshi wanda ya gudu bayan yanke masa hukuncin da kotu ta yanke masa na daurin gidan yari.
Wata mata ta kwace mota kirar Mercedes Benz da ta siyawa diyarta mai shekaru 16 a ranar bazdai dinta saboda ta nuna rashin godiya da raina kyautar da aka mata.
Labarai
Samu kari