Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
Hukumar tsaro na farin kaya (DSS) ta ce dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, baya tsare a hannunsu kamar yadda ake ta yayatawa.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike ya yaba ma shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan babban bankin CBN.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun dira wani sansanin yan bindigan jeji a yankin ƙaramar hukumar Giwa ta jihar Kaduna, sun sheke yan ta'adda 6, sun yi nasara.
Mummunar gobara ta tashi a babbar kasuwar Bayan-Tasha a cikin birnin Damaturu na jihar Yobe. Gobarar ta laƙume kayayyakin ƴan kasuwa da dama na miliyoyin naira.
Wanda zai gaji Godwin Emefiele har zuwa lokacin da za a gama bincike shi ne Folashodun Adebisi Shonubi. A shekarar 2018 ya zo CBN, kafin nan ya yi aiki a banki.
Festus Ogun, wani lauya masanin kundin tsarin mulki, ya ce shugaba Tinubu ba shi da hurumin tsige gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele, ba tare da izini ba.
Labari dadumin sa shine cewa Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Godwin Emefiele daga matsayinsa na gwamnan babban bankin Najeriya (CBN).
Wata matashiya yar Najeriya, Hazel, wacce aurenta ya mutu bayan watanni bakwai ta garzaya Facebook don caccakar tsohon mijinta wanda ta ce yana kunyar nuna ta.
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana yiwuwar hana shigo da, gami da siyar da kayan sawa na gwanjo a fadin Najeriya. Hukumar ta ce kayan na gwanjo na da illa ga.
Labarai
Samu kari