Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, da Sarkin Gaya, Aliyu Ibrahim Gaya sun mika sakon taya murna ga zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC) ta samu nasarar cafke wasu ɓata gari masu damfarar yanar gizo, Yahoo-Yahoo a jihar Kwara, a cikin su akwai malami.
Ofishin Jamiyyar APC reshen jihar Zamfara ya Hadu da Harin Yan Jagaliya, Mutane Biyu Sun rigamu Gidan Gaskiya, Yayin da Akayi asarar Dukiya Mai yawa a Harin
Masu Kai Harin Yanar Gizo Gizo Sun Kaddamar da Mummunan Hare Hare ga Manhajar INEC a Zaben Gwamnoni da Yan Majalisun Jihohi Kimanin 3,834,244 - Minista Pantami
Wata matashiyar budurwa yar shekaru 20 ta je dandalin soshiyal midiya don yin korafi a kan rashin masoyi. Ta ce a shekaru irin nata bata da mai daukar nauyinta.
Mai magana da yawun yan sandan jihar Neja, Wasiu Abiodun ya ce rundunar ta yi nasarar gano wasu bata-gari da ke sace yara tare da fakewa da sunan gidan marayu.
Ministan sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika ya bayyana cewa kamfanin jirgin sama na kasa, 'Nigeria Air' zai fara tashi kafin ranar 29 ga watan Mayun 2023,
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana godiyarsa da ubangiji saboda ya cika manyan alkawuran uku da ya yiwa al ummar Najeriya a 2015 da ya hau mulki..
Rikicin cikin gida da ya addabi jam'iyyar APC da makusantan shugaba Muhammadu Buhari na kara tsamari yayinda zaben shugaban kasa ya gabato sauran yan kwanaki.
Labarai
Samu kari