Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Kudi ko farashin man fetur ya canza a kasuwa domin an samu raguwar akalla N5 a kan kowace lita a tashohin. Ana alakanta hakan da karancin kudi a hannun mutane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na wata ganawar sirri da mai ba'a shi shawara akan harkokin tsaron kasa, Nuhu Ribadu da sauran hafsoshin tsaro.
Jerin farko na wadanda za su zama Ministocin tarayya zai iya fitowa a makon nan. Mutanen farko da za a aikawa ‘yan majalisa sun hada da kwararrun masana tattali
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Chief Oluremi Ajose-Adeogun, ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 96 a duniya ranar Asabar, 1 ga watan Yuni, 2023.
Wani mamakon ruwan sama haɗe da iska da aka yi a jihar Kebbi, ya lalata sama da gidaje guda 100, da janyo asarar kayayyakin abinci masu ɗumbin yawa. Gwamnatin.
Kungiyar Miyetti Allah ta Fulan makiyaya masu kiwon dabbobi ta nemi a saki mambobinta da ake tsare da su ba tare da sun aikata wani laifi ba a jihar Anambra.
Yayin da ake dab da fara jigilar alhazan Najeriya zuwa gida ranar Talata, 4 ga watan Yuli, Allah ya yi wa karin mutum biyu daga jihar Kaduna rasuwa a Makkah.
Mutane sun yi surutu a kan yadda aka nemi a kawo Nigeria Air a mulkin Muhammadu Buhari. Hadi Sirika wanda ya na da kusanci da shugaban kasa, ya yi yadda yake so
Alhaji Mujahid Dokubo Asari ya bayyana cewa wasu ɓata gari sun atura masa saƙonnin barazanar raba shi da duniya saboda matsayarsa kan wasu lamura a Najeriya.
Labarai
Samu kari