Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan yadda wani matashin dan kasuwa, Isma'il Makaye ya mutu dakin yar TikTok, Fati Cele a jihar Kano ranar Juma'a.
Kungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF), ta shawarci Shugaban Bola Ahmed Tinubu, wanda yake mazaunin shugaban ƙungiyar ECOWAS, dangane da amfani da ƙarfin soji a Nijar.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ya jihar ta damƙe uba da ɗansa bisa zargin hannu a badaƙalar wawure Naira Biliyan Huɗu.
Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki a ranar 14 ga watan Agusta idan Gwamnatin Tarayya ba ta janye karar da ta shigar da kungiyar ba.
Sojin sama sun yi luguden wuta kan 'yan bindiga tare da kashe manyansu biyu da suka hada da Ado Aliero da Dankarami a wani hari da suka kai a jihar Zamfara.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kauyukan jihar Neja inda suka halaka mutum daya tare da sace mutane fiye da 50 a kananan hukumomin Munya da Rafi da ke jihar.
Allah ya yi wa tsohuwar babbar mai shari'a ta jihar Bayelsa, Kate Abiri, rasuwa ranar Alhamis, 3 ga watan Agusta, 2023 bayan fama da jinya ta gajeren lokaci.
Fasto Okezie Atani da wasu sun rika lalubo abubuwan da Bosun Tijjani ya fada a Twitter. Tijjani ya na goyon bayan Peter ne, wannan bai hana a zakulo shi ba
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi tsokaci dangane da zuwan da tawagar sasanci ta ƙungiyar ECOWAS ta yi zuwa jamhuriyar Nijar domin g.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton 'yan fashin jeji ne sun yi garkuwada Fastoci 2 masu wa'azi a Cocin Katolika da ke garin Gyedna, karamar hukumar Tafa a Neja.
Labarai
Samu kari