Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Wani dan Najeriya, da ya yi aiki a matsayin direban tasi a Najeriya, ya siya sabuwar mota kasa da makonni biyu bayan ya koma Canada. Ya baje motar a soshiyal midiya.
Sabon gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso ya yi alkawarin kawo karshen tashin farashin kaya a kasar da kuma dakile cire wa mutane kudade a bankuna.
Ƴan bindiga waɗanda ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai sabon hari a jihar Kwara, inda suka yi awon gaba da wata mata da ƴaƴanta guda uku.
Manyan fastoci guda biyu sun yi hasashen cewa hukumomi za su cafke Peter Obi, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023.
Wani babban fasto na cocin Zion Ark of Covenant Int’l Bible Church Inc., fasto Victor Great, ya kasa taka ƙafafunsa bayan ya kwashe kwana 21 yana azumi.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta ƙara kubutar da wasu mutane 15 bayan artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara, sun sheke wasu da ciki da yawa yau Litinin.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya soki matakin wasu hukumomin gwamnatin tarayya da ake zargin sun fara zaman sulhu da 'yan ta'adda a jihar.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta ayyana ranar Laraba, 27 ga watan Satumba, 2023a matsayin ranar hutun shagalin Maulidin Annabi Muhammad SAW na 1445/2023.
Kamfanin Ɗangote Group ya musanta rahoton da ake yaɗa wa a kafafen sada zumunta cewa farashin siminti zai dawo N2,700 a kowane buhu daga watan Oktoba.
Labarai
Samu kari