Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ba Shugaban Bola Tinubu shawara kan sanya daliban Jami'o'i cikin tsarin lamunin ɗalibai da aka kirkira.
Ministan Ilimi ya bayyana adadin daliban da za su samu guraben karatu a manyan makarantun kasar nan. Ya ce kaso ashirin cikin dari na wadanda su ka zauna UTME ne
Sakamakon ta'adin da wasu bata gari da suka yi na lalata hasumiyoyin da suke dauke da layukan wutar lantarki a hanyar Jos, jihohi uku sun shiga duhu a Arewa.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai kafa kamfanin siminti a jihar Gombe. Ya kuma yi bayanin dalilai da ya zabi jihar da yadda kamfanin zai kawo saukin farashi
Yayin da 'yan Najeriya ke fama da tsadar rayuwa, farashin iskar gas ya sake tashi yayin da ya bambanta a jihohin Najeriya daban-daban inda wasu ke siya da sauƙi.
Hukumar FCCPC ta gano wani kantin da aka hana 'yan Najeriya sayayya a Abuja. Bayan kai samame, hukumar ta kulle kantin yayin da shugabar kantin ta gudu
A yayin da ake maganar Shugaba Bola Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, an fara kuka da shi. Kamar dai Muhammadu Buhari, ana zargin shugaban yana fifita mutanensa.
Kamfanin raba wutar lantarki ya tabbatar da samun matsala a hanyar tura wutar lantarki a titin Jos zuwa Gombe bayan wasu miyagu sun lalata hasumiya guda huɗu.
A karo na biyu, dala ta sake tashi yayin da darajar naira ta zube inda ake siyar sa ita N1,234 a kasuwanni yayin bankin CBN ke kokarin shawo kan lamarin.
Labarai
Samu kari