Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Ma'aikatar kasashen waje a Najeriya ta yi martani yayin da ake ta yada jita-jitar cewa Qatar ta ki amincewa da ganawa da Tinubu, kan wani taro ta musamman.
Wani mutum da ya ziyarci shagon siyar da adaidaita ya cika da mamaki bayan an sanar da shi cewa miliyan 2.6 ake siyar da shi a yanzu. Ya daura laifin kan dala.
Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya shawarci 'yan Najeriya da su rika yin addu'a ga shugabanni maimakon zagi ko cin mutunci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka sabhwar ta'asa a jihar Anambra. 'Yan bindigan a yayin harin sun halaka shugaban kauye a jihar.
Wani karamin yaro ya yi fice a soshiyal midiya saboda yanayin dariyar da ya dunga yi yayin da ake susa masa kunne da auduga. Mutane da dama sun yi martani.
‘Yan bindiga sun kashe daya daga cikin mutane bakwai da aka sace daga yankin Kuduru a Abuja bayan karbar naira miliyan 20, sun kuma yi barazanar kashe wasu.
Jami’an tsaro sun mamaye babbar kasuwar kayayyakin masarufi ta Yankalli da ke a jihar Filato bayan wani yunkurin 'yan daba na satar kayan abinci a ranar Juma'a.
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa ASUU ta nuna damuwa kan halin matsin da aka shiga a Najeriya sakamakon wasu matakai da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka.
A yau Asabar farashin buhun siminti ya yi tashin gwauron zabi a wasu sassa na jihar Legas, inda ake sayar da shi naira 11,000 amma a Funtua, farashin bai kai haka ba
Labarai
Samu kari