Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Labarin da muke samu dai na tabbatar mana da cewa an samu wasu bata-gari da ba'asan ko suwaye ba da suka yi wa fitacciyar jarumar nan ta wasannin fina-finan Hausa na Kannywood kutse a shafin ta na dandalin sada zumuntar Instagram.
Nafisa Abdullahi, ta fayyace dalilin da ya sa ta daina soyayyya da abokin sana'arta, jarumi Adam A. Zango, bayan daukar tsawon lokaci ba sa tare. Nafisa ta ce Allah ne ya kawo karshen soyayyar tasu kamar yadda dama shi ne ya ha
Fittacen jarumin Bollywood Kader Khan ya rasu yana da shekaru 81 a duniya bayan fama da rashin lafiya a wani asibiti da ke kasar Canada inji iyalansa. Za ayi jana'izar Khan ne a kasar Canada inda iyalansa suke kamar yadda dansa Sa
Shekarar 2018 ta kasance cike da lamura daban-daban ga dandalin wasan Hausa na Kannywood kama daga mai dadi, ban al’ajabi, bakin ciki da dai sauransu. Hakan ya sa muka yi amfani da wannan damar wajen zakulo maku wasu daga ciki.
Irin ce-ce-ku-ce da surutan da ake ta faman yi a tsakanin ma'abota kafofin sadarwar zamani musamman ma masu sha'awar kallon fina-finan Hausa kan wasu hotuna da fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood Maryam Booth ta wallafa na bik
Legit.com ta ruwaito a yayin da wasu gungun jarumai daga masana’antar Kannywood suka bayyana goyon bayansu ga shugaban kasa Muhammadu Buhari musamman a yayin da ake tinkarar zaben 2019, wasu daga cikinsu sun bayyana mubaya’arsu ga
A ranar 6 ga watan Disamba, jaruma Rahama Sadau, wacce tuni tauraruwarta ta ke haskawa a bangaren shirya fina finan kudancin Nigeria, ta cika shekaru 25 a doron duniya. Jarumar, ta dauki wasu zafafan hotuna da suka rikita masoyant
Shahararriyar ‘Yar wasan fina-finan Hausa wato Kannywood da kuma na kudu wato Nollywood Rahama Sadau ta jinjina wa masoyanta da sauran mabiyanta a shafinta na Instagram bayan ta samu cikon mabiya miliyan daya a wannan mako.
Idan za’a tuna a kwanakin baya ne wata kotu dake jahar Kano ta daure Sadik saboda ya fitar da wata waka, wanda ake ganin wakar siyasace da ya yi ta don goyon bayan tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Labaran Kannywood
Samu kari