Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
Fitaccen mawakin nan a masana'antar nishadantarwar Hausa da Kannywood na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) watau Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya saki sabuwar waka biyo bayan nasarar da shugaba Buhari ya s
Labari da ke zuwa mana a yanzu ya nuna cewa shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma mawakin zamani, Adam A. Zango ya fice daga tafiyar dan takarar Shugaban kasa na PDP ya koma APC.
Saratu Gidado mai inkiya da suna Daso.Legit.ng ta ruwaito Daso da kanta ta bayyana haka a shafinta na Instagram a ranar Laraba, 13 ga watan Feburairu, inda tace yan daban sun yi ma gidanta da na makwabcinta barna ta hanyar jifa
Da wannan ne Zangon ya garzaya da kansa ba sako ba zuwa jahar Kano, har gidan jagoran kwankwasiyya, kuma tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso domin ya karbi darikar Kwankwasiyya, kamar yadda al’adar siyasar take.
Yanayin shigar nata bai samu karbuwa ba a wajen wasu yan arewa, da musulman da ke bibiyar shafinta inda suka tunatar da ita irin fushin da Allah ke yi ga masu irin wannan shiga. Sun zarge ta da cewar a yanzu rudin duniya ya dibeta
A yanzu haka rundunar Yansandan Najeriya na farautar fitacciyar jarumar fina finan Kannywood, Ummi Zee Zee sakamakon kararta da shahararren jarumin Kannywood Zaharaddeen Sani ya shigar da ita saboda tuhumarta da yake da bata masa
Ummi Zeezee ta koka ne cewa Atiku Abubakar ya aiko wa magoya bayan sa da ke farfajiyar finafinan Hausa da kudade masu yawa inda suka ware kan su sannan suka raba kudin ba tare da sun aika mata da kaso mai tsoka ba.
Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa babu wata gaba tsakaninta da kowanne jarumi ko jaruma a masana'antarsu ta fim Yar wasan fim din Hausan ta yi karin haske kan dangantakarta da jaruma Hadiza Gabo, wadda kowa ya san cewa akwai sa
Daya daga cikin fitattun jaruman nan na masana'antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood mai fitowa a matsayin uwa wadda Ladidi Abdullahi amma wadda aka fi sani da Ladidi Tube less ta yi ikirarin cewa duk duniya babbu mace mai da
Labaran Kannywood
Samu kari