Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Shahararriyar jarumar nan da tauraronta ke hasanakawa a masana’antar Kannywood, Maryam Gidado wacce akafi sani da Maryam Babban Yaro yanzu haka tana kwance a asibiti tana karbar kulawar likita sakamakon rashin lafiyar da take fama
Wasu hotunan jarumar masana'antar shirya fina-finai ta Kannywood, Rahama Sadau, na motsa jiki da jaridar Legit.ng ta ci karo da su a dandalin sada zumunta ta yanar gizo, sun sa haifar da cece-kuce da cacar baki a tsakanin maza. A
Legit.com ta ruwaito an shirya taron ne da hadin kan kungiyar mawakan Arewacin Najeriya domin su bayyana ma Duniya goyon bayansu ga shugaban kasa Buhari a kokarinsa na zarcewa a madafan iko, da kuma canjin daya kawo a kasa.
A daren ranar Alhamis, 18 ga watan Oktoba, ne jaruman masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood su ka ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar sa dake birnin tarayya, Abuja. Jaruman, maza da mata, sun bayyana cikin
Jami'ar ta karrama Ali Nuhu ne yayin wani bikin yaye dalibai da bayar da digirin girmamawa na zangon karatu na 2017/2018 da aka gudanar a birnin Lome na kasar Togo a ranar Lahadin da ta gabata. Yayin bikin, magatakardar jami'ar, A
Za ku ji cewa Gwamnan Jihar Zamfara ya dakatar da zaben fitar da gwani na Jam’iyyar APC. Gwamna Abdulaziz Yari yace babu ranar yin zaben fitar da gwani na Gwamna a Zamfara nan kusa saboda an sabawa ka'idar da aka sa.
Daya daga cikin kyawawan ýaýan tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Gumsu Sani Abacha tayi bikin zagayowar ranar haihuwarta kwanan nan inda yan uwa, abokan arziki, da masu yi mata fatan alkhairi suka taya ta murna.
Daya daga cikin fitattun fuskoki a masana'antar shirya fina-finan Hausa da ake yi wa lakani da Kannywood watau Jaruma Jamila Umar da aka fi sani da Jamila Nagudu ta bayyana dalilin da ya sa ta tsunduma a cikin harkar fim. Jarumar
Za ku ji cewa Shugaban kasa Buhari ya samu kwarin gwiwar takara a 2019 bayan wani Sanata yace ba zai sauya-sheka ba. Sanata Muhammad Danjuma Goje yace sai inda karfi na ya kare a 2019 domin ganin Buhari ya zarce a 2019.
Labaran Kannywood
Samu kari