Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Ga dukkan masu bibiyar harkokin fina-finan Hausa sau da kafa, za su fahimci cewar masana'antar ta yi sabuwar bakuwar jaruma kuma kyakkyawa da ake tunanin nan ba da dadewa ba za'a fara damawa da ita sosai a harkar. Wannan dai ba ko
A daidai lokacin da ake shirin zaben 2019 a Najeriya, mun ji cewa an fara hangien motocin tazarcen Shugaba Buhari su na barin Legas. Wannan dai ya nuna cewa APC ta shiryawa zaben na 2019 gadan-gadan ba wai da wasa ba.`
Daya daga cikin fitattun jarumai a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood watau Rahama Sadau ta gamu da masoyin ta a dandalin sadarwar zamani da ya roki Allah ya ba shi mata kamarta idan ba zai same ta ba. Shi dai Khami
Rundunar yan sanda ta ce an tambayi wasu kananan yara 4 da kuma wani babba daya, akan yadda lamarin ya kasance, wadanda suka nuna yarinyar a matsayin wacce ta aikata laifin, hakan ya sa aka cafke ta, inda ta amince da aikata laifi
Shahararriyar jarumar nan da tauraronta ke hasanakawa a masana’antar Kannywood, Maryam Gidado wacce akafi sani da Maryam Babban Yaro yanzu haka tana kwance a asibiti tana karbar kulawar likita sakamakon rashin lafiyar da take fama
Wasu hotunan jarumar masana'antar shirya fina-finai ta Kannywood, Rahama Sadau, na motsa jiki da jaridar Legit.ng ta ci karo da su a dandalin sada zumunta ta yanar gizo, sun sa haifar da cece-kuce da cacar baki a tsakanin maza. A
Legit.com ta ruwaito an shirya taron ne da hadin kan kungiyar mawakan Arewacin Najeriya domin su bayyana ma Duniya goyon bayansu ga shugaban kasa Buhari a kokarinsa na zarcewa a madafan iko, da kuma canjin daya kawo a kasa.
A daren ranar Alhamis, 18 ga watan Oktoba, ne jaruman masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood su ka ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar sa dake birnin tarayya, Abuja. Jaruman, maza da mata, sun bayyana cikin
Jami'ar ta karrama Ali Nuhu ne yayin wani bikin yaye dalibai da bayar da digirin girmamawa na zangon karatu na 2017/2018 da aka gudanar a birnin Lome na kasar Togo a ranar Lahadin da ta gabata. Yayin bikin, magatakardar jami'ar, A
Labaran Kannywood
Samu kari