Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fitar da gwani domin zabar dan takarar gwamna a jihar Oyo. Sanata Sharafadeen Alli ya laasa tsohon Minista, Bayo Adelabu.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fitar da gwani domin zabar dan takarar gwamna a jihar Oyo. Sanata Sharafadeen Alli ya laasa tsohon Minista, Bayo Adelabu.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Tsohon gwamnan jihar Kano, kuma zababben sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau, ya yi wata fitowa ta musamman a wani fim din Hausa mai suna ‘Al’ummarmu’ inda ya yi kira ga kallon finafinan Hausa su rungumi kallon finafina
A cigaba da kawo maku labaran masana'antar shirya fina-finai ta Hausa wata Kanny wood, yau mun leko maku wani labari da ke ta yawo a masana'antar na cewa daya daga cikin fitattun fuskokin ta watau jaruma Nafisa Abdullahi na daf da
Wasu daga ciki fitattun jaruman masana’antun nishadantarwa sun yi wa shugaban kasa Muhammadu Buhari muranar sake lashe zabe a karo na biyu. Fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Ali Nuhu, ya bayyana jin dadin sa
Fitaccen mawakin nan a masana'antar nishadantarwar Hausa da Kannywood na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) watau Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya saki sabuwar waka biyo bayan nasarar da shugaba Buhari ya s
Labari da ke zuwa mana a yanzu ya nuna cewa shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma mawakin zamani, Adam A. Zango ya fice daga tafiyar dan takarar Shugaban kasa na PDP ya koma APC.
Saratu Gidado mai inkiya da suna Daso.Legit.ng ta ruwaito Daso da kanta ta bayyana haka a shafinta na Instagram a ranar Laraba, 13 ga watan Feburairu, inda tace yan daban sun yi ma gidanta da na makwabcinta barna ta hanyar jifa
Da wannan ne Zangon ya garzaya da kansa ba sako ba zuwa jahar Kano, har gidan jagoran kwankwasiyya, kuma tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso domin ya karbi darikar Kwankwasiyya, kamar yadda al’adar siyasar take.
Yanayin shigar nata bai samu karbuwa ba a wajen wasu yan arewa, da musulman da ke bibiyar shafinta inda suka tunatar da ita irin fushin da Allah ke yi ga masu irin wannan shiga. Sun zarge ta da cewar a yanzu rudin duniya ya dibeta
A yanzu haka rundunar Yansandan Najeriya na farautar fitacciyar jarumar fina finan Kannywood, Ummi Zee Zee sakamakon kararta da shahararren jarumin Kannywood Zaharaddeen Sani ya shigar da ita saboda tuhumarta da yake da bata masa
Labaran Kannywood
Samu kari