Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Shugaban Majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon Salihu Yakubu Danladi ya zama dan takarar gwamnan APC a zaben jihar na 2027 bayan lashe zaben fitar da gwani.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Bayan kama shahararren Daraktan shirya fina-finan Hausa Sunusi Oscar 442 da hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta yi, gidan rediyon freedom mai zaman kansa na jihar Kano ya bayar da rahoton kama wasu fitattun mawakan Kannywood.
Fitacciyar mawakiyar nan ta arewacin Najeriya, wacce har yanzu tauraruwarta ke haskawa, Maryam A Baba, wacce aka fi sani da suna Maryam Sangandale ta gama shiri tsaf don amarcewa da angonta a ranar 28 ga wannan wata na Agusta...
Yar wasar kudu, Kate Henshaw, ta je shafinta na zumunta inda ta nemi ayi wa daraktan dandalin shirya fina-finan Hausa, Sanusi Oscar adalci, wanda aka tura gidan yari kwanan nan kan sakin wani bidiyo a Youtube ba tare da izinin huk
Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa na masana'antar Kannywood Kubrah Dako, bayan shafe shekaru masu yawan gaske da ta yi ba a sake jin duriyarta ba, kuma ba a sake ganinta a cikin fim din Hausa ba, kwatsam sai ganin wani hotonta...
A wani sabon bidiyo da ta yi ta wallafa a shafinta na Instagram, Aisha Idris dake zama a kasar Germany, wacce kuma ta yi wani bidiyo take tsinewa fitaccen jarumi Ali Nuhu akan cewa shi munafiki ne, yau ma ta kara zuwa da wani...
Shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa wato Kannywood, Adam A. Zango ya bayyana cewa ya fice daga masana’antar.
Fitaccen jarumin nan na Kannywood, Adam A. Zango ya yi martani akan kamun jarumi Sanusi Oscar da jami’an tsaro suka yi a jihar Kano. Adam Zango ya bayyana cewa a yanzu Sanusi ya sake samun sabuwar ilimi, inda ya karfafa masa gwiwa
Shahararren jarumin Kannywood kuma mawaki, Adam A. Zango ya yi hatsarin mota a kan hanyarsa ta dawowa daga Jamhuriyar Nijar tare da wasu abokansa kamar yadda ya bayyana a shafinsa na Instagram. Amma jarumin ya ce babu abinda ya sa
Kasar Amurka karkashin ofishin jakadancinta dake babban birnin tarayya Abuja ta karrama fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan na kungiyar Kannywood, Ali Nuhu. Kasar ta karrama fitaccen jarumin ne a wata sanarwa da ta fitar...
Labaran Kannywood
Samu kari