Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Rahotanni sun ce wani harin sama da Isra’ila ta kai a kudancin Lebanon ya yi sanadin mutuwar ‘yan mata uku ‘yan gida daya tare da jikkata wasu fararen hula.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Hafsat Idris, wacce aka fi sani da Barauniya ta fashe da kuka a wani taro. Barauniya, kamar yadda aka fi saninta dashi, ta fashe da kuka ne a yayin da tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya...
Jarumar ta bayyana hakan ne a hirar da tayi da gidan rediyo na Freedom dake Kano. Jarumar tace: "Da aure da mutuwa duk lokaci ne, idan lokaci kuwa yayi ai zan daga. Baabu mijin ne, hakan ne ya hanani auren. Ku fito ku aureni...
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na dandalin sada zumuta (Instagram), Zango ya bayyana cewa, "na ji dadin samun damar taimakon masu karamin karfi. Yana daga cikin burin rayuwata na taimaki jama'a, musamman kananan yara, ina ji
A ranar Asabar din da ta gabata ne aka rantsar da sabbin shuwagabannin kungiyar tace fina-finan Kannywood ta Najeriya. An rantsar da sabbin shuwagabannin MOPPAN din ne biyo bayan zaben kungiyar da aka yi a birnin jihar Jigawa...
Kowa dai ya san cewa Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta yamma, Sanata Dino Melaye dan dirama ne, yanzu haka dai Sanatan yana nuno kwarewar shi a harkar fim, bayan an nuno shi a wani sabon fim da ya fita na kamfanin fina-finai na...
Ya zuwa yanzu dai an dauki wasu 'yan kwanaki ana cikin wannan tata burzar tsakanin jaruman Kannywood Sadiya Haruna da kuma Isa A. Isa, wacce har yanzu taki ci taki cinyewa. A safiyar jiya Litinin ne 14 ga watan Oktobar wannan...
Wani sabon rudani ya yi wa masana'antar Kannywood mai kula da shirin fina-finan Hausa dabaibayi, inda aka samu jarumi kuma mai shirya fina-finai, Isa I. Isa da kuma jaruma Sadiya Haruna da tona wa junansu asiri.
Wasu da ake zargin 'yan damfara ne sun aikawa da tsohuwar jaruma kuma sabuwar furodusa a Kannywood matar Sani Musa Danja, wato Mansurah Isah da sakon cewa an umarce su da su kashe ta amma suna so su sasanta da ita
Kamar yadda muka ruwaito muku a rahoton dawowar jaruma Farida Jalal harkar fim, cewa yanzu kamar yayi ne ake na dawowar tsofaffin matan da suka taka rawa a masana'antar Kannywood, hakan yasa muka bincika muka zakulo muku wasu...
Labaran Kannywood
Samu kari