Labaran Kannywood

Labaran Kannywood Zafafan Labaran

Rahama Sadau: Dalilin da yasa bana mayar da martani ga masu zagi
Rahama Sadau: Dalilin da yasa bana mayar da martani ga masu zagi
daga  Mudathir Ishaq

Fitacciyar jarumar fina-finan hausa, Rahama Sadau, ta bayyana cewa tana da burin da ta dade tana dakon shi, domin ta shirya fim din da zai ilimantar da al’umma tare da taba rayuwa da matsalolin da ake fama dasu a kasar Hausa...