Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
A ranar Laraban ne kotun za ta dubi wannan karar domin sauraron hujjoji daga bangaren Hadiza Gabon wadda ita ce ake kara. Haka kuma ana sa rana a ranar za a yita ta kare game da karar gaba dayanta.
A yau jarumi Adam A Zango ya tuna baya inda ya wallafa hotunan jarumai mata guda tara wadanda dukkansu ya bayar da muhimmiyar gudummawa wajen shahara da karbuwar su a duniya wasu daga cikin su sunyi aure wasu kuma suna nan ana...
Kamar dai yadda kowa ya sani mutane sun yi kaurin suna wajen yiwa jarumai sharri akan abinda basu ji ba kuma basu gani ba, musamman ma yanzu da aka waye da amfani da kafafen sadarwa na zamani irin su Facebook, Twitter, Instagram..
Jaridar ta yi kokarin samo muku sunayen tsofaffin 'yan wasan guda ashirin da shida, jaridar tayi hakan ne domin ta sanya ma'abota kallon fina-finan Hausa tunawa da wadannan jarumai da kuma yi musu addu'ar cikawa da imani...
Wani bidiyo da jarumin fina-finan Hausa na masana’antar Kannywood yayi ya bayyana dangantakar dake tsakaninsa da Sadiya Haruna, buurwar da ta ware waken bayar da shawarwari akan zaman aure da yadda mace zata rike miji ba tare da..
Shahararren mawaki kuma jarumin fina-finan Hausa, Adam A. zango ya musanta zargin da wani malami ya yi masa na cewa yana neman mata 'yan kasa da shekaru 20 don tantancesu da zummar sanyasu a sabon fim dinsa. Malamin ya ce jarumin
Fitacciyar jarumar Kannywood wacce tauraronta ke kan ganiyar hasakawa, Maryam Yahaya, ta yi watsi da jita-jitan da ke yawo a shafukan sadarwa na cewa ta mutu. A cewar Maryam tana nan da ranta bata mutu ba kuma tana cikin lafiya.
Cafke mawaki Naziru M. Ahmad da rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi a yammacin ranar Laraba ya sake tado kura kan rikicin siyasar da ke faruwa a jihar. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya shaidawa
A irin kace nacen da ake ta faman samu dangane da kama fitaccen mawakin nan Nazir Ahmad Sarkin wakar San Kano, mutane da dama suna ta tofa albarkacin bakinsu dangane da wannan lamari da ya faru da mawakin...
Labaran Kannywood
Samu kari