A labarin nan, za a ji Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwa a kan yadda ake zargin hukumar INEC da nuna son kai ana dab da babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwa a kan yadda ake zargin hukumar INEC da nuna son kai ana dab da babban zaben 2027.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Wani bidiyo da jarumin fina-finan Hausa na masana’antar Kannywood yayi ya bayyana dangantakar dake tsakaninsa da Sadiya Haruna, buurwar da ta ware waken bayar da shawarwari akan zaman aure da yadda mace zata rike miji ba tare da..
Shahararren mawaki kuma jarumin fina-finan Hausa, Adam A. zango ya musanta zargin da wani malami ya yi masa na cewa yana neman mata 'yan kasa da shekaru 20 don tantancesu da zummar sanyasu a sabon fim dinsa. Malamin ya ce jarumin
Fitacciyar jarumar Kannywood wacce tauraronta ke kan ganiyar hasakawa, Maryam Yahaya, ta yi watsi da jita-jitan da ke yawo a shafukan sadarwa na cewa ta mutu. A cewar Maryam tana nan da ranta bata mutu ba kuma tana cikin lafiya.
Cafke mawaki Naziru M. Ahmad da rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi a yammacin ranar Laraba ya sake tado kura kan rikicin siyasar da ke faruwa a jihar. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya shaidawa
A irin kace nacen da ake ta faman samu dangane da kama fitaccen mawakin nan Nazir Ahmad Sarkin wakar San Kano, mutane da dama suna ta tofa albarkacin bakinsu dangane da wannan lamari da ya faru da mawakin...
Jarumia Ali Nuhu ya sanya baki akan batun da ake ciki na kama mawaki Nazir Ahmad Sarkin Wakar Sarkin Kano, inda yayi kira ga hukumar kan tayi sassauci ga mawakin inda ya wallafa a shafinsa cewa...
Jama’a na ci gaba da zuba ido tare da sanya ran sakin Naziru M. Ahmad, wanda aka fi said a Sarkin Wakar Sarkin Kano daga inda yake tsare, a gida kurkukun Kano bayan ya gaza cika sharuddan belin da kotu ta shimfida masa.
Wata kotu dake zamanta a jahar Kano ta bada belin fitaccen mawakin Hausan nan, kuma sarkin wakan Sarkin Kano, Naziru M Ahmad, amma fa bisa wasu tsauraran sharudda guda uku
Wani bidiyo da yake yawo a shafukan sada zumunta, ya bazu a duniya inda yake nuna tsohuwar jarumar wasan Hausa kuma mata a wajen fitaccen jarumi Sani Musa Danja, wato Mansurah Isah. An nuno jarumar a bidiyon tana magana akan...
Labaran Kannywood
Samu kari