A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin Kannywood Abba Care domin taimaka wa yan masana'antar shirya fina-finan Hausa wajen kula da lafiyarsu.
Allah ya karbi ran shahararran dan wasan nan na barkwanci, Malam Sa’idu Ado Gano wanda aka fi sani da suna Bawo a safiyar ranar Laraba, 23 ga watan Nuwamba.
Jarumar Kannnywood, Halima Atete, ya shirya tsaf zata Amarce a ranar 26 ga watan Nuwamban wannan shekarar. Tuni da hotunanta da angonta suka bayyana da birgewa.
Tsohuwar jarum Ummi Rahab, Matar furodusa kuma mawaki Lilin Baba, ta bayyana cewa tana dauke da juna biyu a shafinta na Instagram inda tace a taya ta murna.
Fitacciyar jarumar fina-finai Raham Sadau, tayi martani ga matashin da yayi ikirarin cewa zai iya siyar da gonar gadonsa saboda ita don ta saka Kyakyawan hoto.
Kotun Shari'ar Musulunci dake zama a Magajin Gari, Kaduna sun amince da shiri. Sulhu tsakanin jaruma Hadiza Gabon da Bala Usman, ta ɗage zaman zuwa 15 ga wata.
Labari mai dadi da Legit.ng Hausa ke samo muku shi ne na fitar katin daurin auren Jaruma Rukayya Umar Dawayya da masoyinta Alhaji Isma’ila Na’Abba Afakallahu
Bayan sun zauna sun yi sulhu a tsakaninsu, shahararren jarumi kuma sarkin Kannywood, Ali Nuhu, ya janye karar da ya shigar da jaruma Hannatu Bashir gaban kotu.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC a zaben 2023 ya gwangwaje masana’antar Kannywood da gudumawar N50 miliyan don cigaba.
Fitaccen jarumin masana’antar fim don Hausa, Ali Nuhu, ya maka jaruma kuma furodusa Hannatu Bashir gaban kotu kan zarginta da ci masa mutunci ta maganganun tes.
Labaran Kannywood
Samu kari