Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Labari mai dadi da Legit.ng Hausa ke samo muku shi ne na fitar katin daurin auren Jaruma Rukayya Umar Dawayya da masoyinta Alhaji Isma’ila Na’Abba Afakallahu
Bayan sun zauna sun yi sulhu a tsakaninsu, shahararren jarumi kuma sarkin Kannywood, Ali Nuhu, ya janye karar da ya shigar da jaruma Hannatu Bashir gaban kotu.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC a zaben 2023 ya gwangwaje masana’antar Kannywood da gudumawar N50 miliyan don cigaba.
Fitaccen jarumin masana’antar fim don Hausa, Ali Nuhu, ya maka jaruma kuma furodusa Hannatu Bashir gaban kotu kan zarginta da ci masa mutunci ta maganganun tes.
Jarumar fim Rahama Sadau ta caccaki masana’antar Kannywood da MOPPAN kan yanda aka dakatar da Safiya Yusuf wacce aka sani da Safara’u bayan bayyanar bidiyonta.
Za a ji labari cewa fitaccen ‘dan wasan kwaikwayon Amurkan nan, Tom Cruise yana cigaba da bada mamaki bayan an ji yana shirin fita daga Duniya domin ya yi fim.
Jaruman fina-finan Hausa sun shahara, ana kuma yawan tambayar asali da kuma yadda rayuwarsu take da kuma ma har yadda ta kasance a can baya kafin fara fim.
Malamar makarantar Islamiyya a Unguwar Mubi dake kusa da Kofar Nassarawa a jihar Kano ta zargi jarumi Baba Ari, da yi mata duka har ta kai ta da faduwa kasa.
Hankulan wasu ‘yan fim ya koma kan aure kuma ana ta jiran auren Hajiya Rukayya Umar Dawayya da shugaban Hukumar tace fim na Kano, Isma’il Na’abba Afakallahu.
Labaran Kannywood
Samu kari