Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan yadda ayyukan 'yan bindiga ke cutar da tattalin arzikin Najeriya. Ya sha alwashin kawo karshensu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan yadda ayyukan 'yan bindiga ke cutar da tattalin arzikin Najeriya. Ya sha alwashin kawo karshensu.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
Malamar makarantar Islamiyya a Unguwar Mubi dake kusa da Kofar Nassarawa a jihar Kano ta zargi jarumi Baba Ari, da yi mata duka har ta kai ta da faduwa kasa.
Hankulan wasu ‘yan fim ya koma kan aure kuma ana ta jiran auren Hajiya Rukayya Umar Dawayya da shugaban Hukumar tace fim na Kano, Isma’il Na’abba Afakallahu.
Sapna Aliyu Maru, jaruma a masana’antar Kannywood, ta bayyana yadda kawarta, Maryam AB Yola ta aure mata saurayinta duk da su na da kusanci na kawance sosai.
Jirgin mata na yaƙin neman zaben shugaban ƙasa na APC ya bar baya da ƙura a Kannywood, Rahama Sadau da Mansurah Isah sun yi kace-nace kan sunayen da suka fita.
Shahararriyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, tace ko kaɗan bata da masanuya kan yadda aka yi sunanta ya shiga tawagar yaƙin neman zaɓen Tinubu a 2023 ta mata.
Tsohuwar matar fitaccen jarumin Kannywood, Adam A. Zango, Maryam AB Yola ta yi auren ba-zata a ranar Juma'a da ta gabata da kyakyawan angonta mai suna Muhammad.
An yi jana’izar shahararren jarumin nan na fina-finan Hausa, Umar Malumfashi, a jihar Kano. Marigayin ya samu jama'a sosai yayin da aka sada shi da makwancinsa.
Rahotanni daga jihar Kano sun tabbatar da cewa fitaccen jarumin masan'antar sgirya fina-finan Hausa, Umar Malumfashi, watau Kafi Gwamna na Kwana Casa'in ya rasu
Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar wasu sabbin hotuna na manyan jaruman masana'antar shirya fina-finai na Kannywood, Hauwa Ayawa da Umar Gombe.
Labaran Kannywood
Samu kari