Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da tawagar sojojin Amurka karkashin babban kwamandan rundunar Amurka da ke aiki a kasashen Afrika, Janar Dagvin R. Anderson.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da tawagar sojojin Amurka karkashin babban kwamandan rundunar Amurka da ke aiki a kasashen Afrika, Janar Dagvin R. Anderson.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
Fitaccen jarumin fina-finan Hausa ta Kannywood, Sadiq Sani Sadiq ya karyata rade-radin cewa shi dan daba ne a baya. Ya ce shi dai ya yi aikin farauta da kuruciya.
Shahararren jarumi a masana’antar Kannywood, Sadiq Sani Sadiq, ya bayyana cewa yana fatan wannan sana’ar tasa ta yi sanadiyyar shigarsa gidan Aljanna.
Jarumar Radeeya Ismail ta bayyana cewa jarumi Ali Nuhu ne kaɗai za ta iya aura daga cikin gaba ɗaya jaruman da ke masana'antar finafinai ta Kannywood.
Tsohuwar jarumar Kannywood wacce aka fi sani da Sayyada Sadiya Haruna a TikTok, ta kai ƙarar mijinta G-Fresh ƙara a gaban kotu tana neman a raba aurensu.
Jarumar fina-finan Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau ta yi martani kan cece-kuce da ake a kanta da zarar ta yi wani abu, ta ce ba da gan-gan ta ke yi ba.
Allah ya yi wa mahaifiyar shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano kuma babban jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Abba El-Mustapha rasuwa.
Jarumin masana'antar shirya fina-finan Hausa, Ali Nuhu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tauraron kwallon kafa, Ahmed Musa. Ya ce Musa ba ubangidansa bane.
Shahararren jarumin nan da masana'antar shirya fina-finan Hausa, Ali Nuhu, wanda aka fi sani da Sarkin Kannywood, ya bayyana dalilin da yasa ya ki kara aure.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya nada marubuciya kuma yar jin kai, Fauziyya D Sulaiman a matsayin babbar mai ba shi shawara kan harkokin gajiyayyu.
Labaran Kannywood
Samu kari