Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi maganganu kan yakin da kasarsa ke yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Daga baya ya warware wasu daga cikinsu.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya nada marubuciya kuma yar jin kai, Fauziyya D Sulaiman a matsayin babbar mai ba shi shawara kan harkokin gajiyayyu.
Hukumar tace finafinai da ɗab'i ta jihar Kano ta garƙame sutudiyon mawaƙin siyasa Idris Danzaki, bayan ya yi biris da gayyatar da ta yi masa zuwa ofishinta.
Shahararriyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa, Amal Umar ta bayyana cewa har yanzu kawancensu na nan da Maryam Yahaya duk da ba a ganinsu tare.
Allah ya yi wa shahararriyar jarumar nan ta masana'antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Hannatu Umar (Jarumai) rasuwa a ranar Lahadi, 20 ga watan Agusta.
Wani matashi mai suna Adamu ya yi tattaki daga jihar Bauchi zuwa jihar Kano domin ya hadu da masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Aisha Humaira.
Shahararren ɗan wasan gaban nan ma Super Eagles Ahmed Musa, ya gwangwaje fitaccen jarumin fina-finan Hausa Abdullahi Karkuzu da kyautar gida na N5,500,000.
Fitaccen daɗadden jarumi a masana'antar Kannywood, Abdullahi Shuaibu wanda aka fi sani da Abdullahi Karkuzu, ya nemi taimakon al'ummar Najeriya biyo bayan.
Wasu daga cikin jaruman masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood sun nuna damuwarsu matuka a kan mutuwar auren wasu Hafsat Idris da kuma Zahra'u Shata.
An yi ta yaɗa jita-jita kan batun mutuwar auren Sayyada Sadiya Haruna da G-Fresh Al-Ameen (Kano state material). Gaskiyar zance ita ce aurensu na nan daram.
Labaran Kannywood
Samu kari