Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Gwamnatin kasar Iran ta zargi kasar Kuwait da kai mata hari kan jirgin ruwa tare da tsare mutane hudu da ke cikin jirgin. Abbas Araghchi ya ce Iran za ta yi martani.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Wani magidanci wanda ya ce ya gaji da rigimar matarsa ya roki yan sanda da su kama shi su tsare shi a kurkuku domin hakan zai fiye masa zama da matarsa a gida.
'Yan tawaye sun bayyana shigowa babban birnin Addis Ababa, lamarin da ya kai ga 'yan kasa tserewa zuwa wasu wurare a kasar Habasha daga baban birnin na Addis
‘Yan sandan kasar Faransa sun harbe wani mutum bayan ya zaro wuka tare da tunkaro su ya na kabbara da karfi sannan ya na fadin ‘kasar Faransa ta musulmai ce’.
Najeriya kashe ce da ke da albarkatun kasa masu dimbin yawa baya ga hakan Allah ya albarkaci kasar da mutane da ke yin ayyuka da dama a fadin duniya. A wannan r
Saurayi mai shekaru 29 ya cika wandonsa da iska bayan budurwa ta kwaso 'yan uwan ta 23 sun ci abincin $3,100 wanda ya kusa N2m a haduwarsu ta farko da ita.
Kayan adon da Sojojin Birtaniya suka sace a shekarar 1897 za su dawo Najeriya. Zanen da aka yi da tagulla sun yi sama da shekaru 120 a gidajen tarihi a waje.
Dakta Uchechi Iweala ya yi wa wani Bawan Allah aiki a gadon bayansa a Maryaland.Tsohuwar Ministar kudin Najeriya, Ngozi Okonjo-Iweala ce ta hafi wannan likita.
Shahrarren Shafin ra'ayi da sada zumunta, Facebook, ya sauya suna zuwa Meta daga ranar Alhamis, 28 ga watam Oktoba, 2021. Kamfanin ya sanar da hakan a shafinsa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya kai ziyara kasar Saudiyya, inda ya yi aikin Umarah tare da wasu jiga-jigan gwamnatin da manyan 'yan kasuwan Najeri
Labaran duniya
Samu kari