Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
Kasar China zata sake rubuta Bibul da Qur’ani don su ‘daidaita da zamani’ sakamakaon durkushewar kungiyoyin addinai na kasar, wani rahoto ya bayyana. Sabbbin littafan addinan ba zasu kunshi wasu abubuwa da suka ci karo da dukkan..
Wasu Yahudawa masu tsaurin ra'ayi sun kai hari masallacin Aksa dake gabashin Kudus. Sun kutsa cikin masallacin tare da jami'an tsaro masu kula da lafiyarsu...
Ma'aikatar shari'a ta kasar Saudi Arabia ta haramta auren wadanda basu kai shekaru 18 ba a duniya. Ta kuma fitar da shekaru 18 su zama karancin shekarun da dan kasar zai iya aure. Kamar yadda rahoto daga Saudi Gazette ya bayyana,
A jiya ne ‘Yan ta’addan Boko Haram su ka yi yunkurin kai wani hari a babban birnin Jihar Yobe. Sojoji sun yi wuf sun taka masu burki.
Ma’aikatar tsaro ta yi wa Dakarun Sojoji 527 horos na musamman bayan an yi masu yi ritaya. Ministan tsaro ya sa hannu a wannan ritaya da aka yi.
An yanke wa wani malamin jami’a hukuncin kisa bayan da ya yi batanci ga Annabi Muhammaadu SAW a shafinsa na sada zumunta. Malamin jami’ar mai suna Junaid Hafeez, ya kasance a tsare ne tun bayan da ya wallafa kalaman cin mutunci ga
Kiristoci a Najeriya kan dinka sabbin tufafin da zasu saka ranar Kirsimeti, sannan idan ranar ta zo su kan dafa abinci tare da ziyartar 'yan uwa da abokai da kuma gudanar da bukukuwa masu nishadantar wa da kayatar wa. Sai dai, duk
Shugaban kasar Zambia, Edgar Lungu, ya bukaci jakadan kasar Amurka da ya bar kasarsa a kan rokon gwamnatin da yayi ta duba, bayan da aka yankewa wasu ‘yan luwadi hukuncin kisa a kasar...
Idan da mai karatu zai tambaya kakaninshi sirrin doguwar rayuwa, akwai tabbacin ba zasu kira kasa da yashi ba a cikin jerin. Amma kuma, Kusma Vati daga Varanasi mai shekaru 80 a kasar Indiya, ta tabbatar da cewa cin kasa da...
Labaran duniya
Samu kari